Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya akalla mutane 25 ne aka kashe sakamakon wani harin da ‘yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram suka kai kan wani gari, a arewa maso gabashin kasar kamar yadda ‘yan uwan wadanda harin ya rutsa da su suka fada.

Wadanda suka halaka a harin leburori ne wadanda suka yi balaguro zuwa Sabon Gari a jihar Borno domin aiki a wani wuri da ake gine gine, sai ‘yan bindiga suka kutsa cikin gari ranar Alhams suka bude wuta, kamar yadda ‘yan uwan wadanda harin ya rutsa da su, Hassan Usman, da Auwal Isa suka fada.

Dan majalisar dattawan Najeriya mai wakiltar ‘yankin, Senata Ali Ndume, yace ya kadu, kuma yayi bakin cikin kashe mutane a yankin da yake wakilta.

Idan masu sauraro zasu iya tunawa a wani hari na daban da mayakan saka kai a ranar Alhamis a Sabon Garin, sun kashe sojoji kasar 9, da dakarun JTF 2, lokacin da suka farwa wani sansanin sojoji da asubahi, wasu 16 suka jikkata.

Jihar Borno, inda mayakan Boko Haram da reshen ISIS da aka fi sani da ISWAP suka zafafa kaihare hare kan jerin gwanonin sojoji da farar hula, har yanzu nanne cibiyar tada kayar bayan da mayakan suke yi na tsawon shekara 17 yanzu.

Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida
Next Post: An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya Afrika
Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota Labarai
Akwai Bukatar Hukunci Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Fyade Najeriya
Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya Afrika
Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
  • Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan Labarai
  • Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCC Najeriya
  • Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
  • Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar Amurka
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.