Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Published: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu gabatar da kara sun gabatar da takarda gaban kotu yau, inda suke zargin mutane 9 da alhakin kai hari a kauyen Yelwa dake jihar Benue a Nigeria, a watan Yunin bara, da yayi sanadiyyar rayuka 150.

A karar da aka gabatar gaban babbar kotu a Abuja, An yi zargin wadanda ake tuhuma da cewa sun shirya abun ne, sun samo makamai, suka kuma samo mutane daga jihohi da dama don aiwatar da manufar tasu.

Masu gabatar da kara sun ce babban su Ardo Lawal Muhammad tare da wasu sun gana a jihar Nassarawa don sun harhada kudi, su bayar da umarnin yadda za’a kai harin, kuma su samo mutane da zasu taya su. Wasu da daman su ana tuhumar su da samar da bindigogi kirar AK47, taimakawa ‘yan bindiga, da kuma samun kebantaccen wuri don yin shirin aiwatar da mugun nufin su.

Harin da aka kai yayi sanadiyar konewar gidaje, tare da salwantar da rayukun mutane da dama a kauyen Yelwata dake gundumar Guma a jihar Benue.

Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu
Next Post: An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa

Karin Labarai Masu Alaka

Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River Najeriya
Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu Najeriya
Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi Najeriya
Jamhuriyar Nijar Ta Fitar Da Doka Domin Kare ‘Yancin ‘Yan Kasar Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
  • Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
  • Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno Najeriya
  • Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi Labarai
  • Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi Najeriya
  • Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.