Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jakadan Amurka a Poland, ya yanke hulda da kakakin majalisar kasar a ranar Alhamis, yana zargin kakakin majalisar cewa ya zagi shugaban Amurka Donald Trump, bayanda ya soki manufofin gwamnatin shugaban na Amurka, da kuma kin goyon bayan a baiwa Trump Lambar yabo ta Nobel.

Wakilan gwamnatin hadin guiwa a Poland suna tsaka mai wuya a kokarin su na lallaba dangantakar su da shugaba Trump a gefe daya kuma su masu ra’ayin turai ne.

Musayar zazzafar kalamai a shafukan dandalin sada zumunci na X, ya jawo PM kasar Poland Donald Tusk, wanda yace “Ambasada Rose, kawaye suna mutunta juna ne, ba yi wa juna laccha ba, Akalla dai mu a Poland haka muka fahimci abunda kawance yake nufi.”

Kakakin majalisar dokokin Poland, ya fada ranar Litinin cewa, ba zai goyi bayan kudurin da kakakin majaisar dokokin Amurka Mike Johnson, dana Isra’ila suka gabatar na neman hada kan shugabannin majalisun kasashe su goyi bayan yakin neman a baiwa shugaba Donald Trump lambar yabo ta Nobel.

Labarai

Post navigation

Previous Post: China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Next Post: ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi

Karin Labarai Masu Alaka

Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji Afrika
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya Afrika
Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya Afrika
  • Sakataren Gwamnatin Amurka Ya Bayyana Bawa Kungiyoyin Agaji Damar Kai Taimako Sudan Amurka
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
  • Duniyar Dambe A Makon Jiya Nishadi
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.