Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jakadan Amurka a Poland, ya yanke hulda da kakakin majalisar kasar a ranar Alhamis, yana zargin kakakin majalisar cewa ya zagi shugaban Amurka Donald Trump, bayanda ya soki manufofin gwamnatin shugaban na Amurka, da kuma kin goyon bayan a baiwa Trump Lambar yabo ta Nobel.

Wakilan gwamnatin hadin guiwa a Poland suna tsaka mai wuya a kokarin su na lallaba dangantakar su da shugaba Trump a gefe daya kuma su masu ra’ayin turai ne.

Musayar zazzafar kalamai a shafukan dandalin sada zumunci na X, ya jawo PM kasar Poland Donald Tusk, wanda yace “Ambasada Rose, kawaye suna mutunta juna ne, ba yi wa juna laccha ba, Akalla dai mu a Poland haka muka fahimci abunda kawance yake nufi.”

Kakakin majalisar dokokin Poland, ya fada ranar Litinin cewa, ba zai goyi bayan kudurin da kakakin majaisar dokokin Amurka Mike Johnson, dana Isra’ila suka gabatar na neman hada kan shugabannin majalisun kasashe su goyi bayan yakin neman a baiwa shugaba Donald Trump lambar yabo ta Nobel.

Labarai

Post navigation

Previous Post: China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Next Post: ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar Labarai
Hamas Ta Kwance Damara Afrika
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka Afrika
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz Afrika
  • Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump Ba Labarai
  • Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel Afrika
  • Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran Labarai
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Harin Jos Afrika
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
  • Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.