Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Amurka sun fara ficewa daga babban sansanin su dake arewa maso gabashin kasar Sham a ranar Litinin, a cewar wasu jami’an tsaron kasar su 3. Wannan na daga cikin tsarin ficewar sojojin Amurka daga Sham baki daya, yayin da gwamnatin fadar Damascus dake kawance da Amurka ta karfafa iko a ragamar mulkin kasar.

Manyan motoci da dama, wasu dauke da motocin yaki, sun bar sansanin soja na Qasrak dake lardin Hasakah, da safiyar Litinin, a cewar wadanda abun ya faru a kan idon su. Wani hoton video da kamfanin Dillancin labarai na Reuters ya dauko ya nuna manyan motoci suna tafiya kan babbar hanya a wajen birnin Qamishli.

Ma’aikatar tsaro ta kasar Sham, da kuma dakarun Kurdawa na SDF basu ce wani abu kan tambayoyin da aka yi musu game da ficewar sojojin ba.

Amurka, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Next Post: Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida

Karin Labarai Masu Alaka

An Gano Wani Kurkukun Sirri Da Ake Azaftar Da Mutane A Kasar Libya Afrika
Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai
Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran Afrika
Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos Labarai
Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar Labarai
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC Siyasa
  • Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu Afrika
  • Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84% Labarai
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
  • Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.