Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika

An Yankewa Prime Ministan Kasar Tunisiya Hukuncin Shekaru 24 A Gidan Yari
Published: February 27, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yankewa tsohon prime ministan Tunisia Ali Larayedh hukuncin daurin shekaru 24 a gidan yari, kan kama shi da laifin taimakawa masu halin rikau ‘yan Tunisia zuwa kasar Sham a cikin shekaru 10 da suka wuce, a cewar kafar yada labarai ta kasar.

Jam’iyyar sa ta IOE ta ce Wannan bita da kullin siyasa ne, kuma yana daga cikin yunkurin shugaban na dakile ‘yan adawa, biyo bayan mamayar karfin mulkin da shugaba Kais Saied yayi a shekarar 2021 lokacin da ya rushe majalisun kasar.

Larayedh ya rike ragamar prime minister daga shekarar 2013 zuwa 2014, lokacin da kasar ke cikin ya mutsi biyo bayan juyin juya halin da aka yi a 2011.

Larayedh, wanda ke tsare tun 2022, ya fadawa kotu, a ranar Alhamis cewa shi bashi da laifi, kuma an danne masa hakkin sa. Yana da damar da zai daukaka kara kan laifin da aka kama shi da shi da kuma hukuncin da aka yanke masa.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50
Next Post: Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi Afrika
Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina Labarai
An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari Labarai
Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20 Afrika
An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara Labarai
Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
  • Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
  • Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
  • Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi Najeriya
  • Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC Afrika
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
  • ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
  • Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.