Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika

Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu
Published: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Taliban sun ce a shirye suke da suyi tattaunawar sulhu, bayan da Pakistan ta kaiwa rundunar sojin su harin bomb a manyan birane, inda ta hallaka gomman su.

Wannan shine karon farko da Pakistan ta kai hari kai tsaye ga ‘yan kawancen nata a da, inda ta yi zargin suna bawa ‘yan ta’adda mafaka. Ta ce wannan yaki ne kai tsaye.

Pakistan ta kai hari Kabul, babban birnin Afghanistan da birnin Kandahar, inda nan ne shugabannin Taliban suke, wannan na nuna tabarbarewar alaka tsakanin makwabtan biyu.

Hukumomin tsaro a Pakistan sun ce an kaiwa ofisoshi da sansanin sojojin Taliban harin ne ta sama da ta kasa don mai da martani kan harin da sojin Afghanistan suka kai ranar Alhamis.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran
Next Post: Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar

Karin Labarai Masu Alaka

Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
Mabiya Dariqar Tijjaniyya Sunfara Gudanar Da Addu’oi Saboda Tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya Afrika
Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki Labarai
Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani Afrika
Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
  • Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan Afrika
  • Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
  • Masu Hakar Ma’adanai 37 Sun Mutu A Jihar Filato Bidiyo
  • An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.