Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai

Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka
Published: March 13, 2026 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Eswatini ta ce ta samu karin mutane hudu da aka kora daga kasar Amurka ranar Alhamis, wanda ya kai adadin zuwa akalla mutum 19 yayin da gwamnatin Trump ke ci gaba da yaki da bakin haure.

Biyu daga cikin sabbin ‘yan gudun hijirar sun fito ne daga Somalia, daya daga Sudan, daya kuma daga Tanzaniya. Wadanda aka kora a baya, wadanda suka isa a watan Yulin bara, sun hada da ‘yan kasashen Vietnam, Cuba, Laos da Yemen.

Lauyan wasu daga cikin waccan kungiyar ta farko, Alma David, ya shaida wa kamfanin dillacin labarai na Reuters cewa wani dan kasar Cambodia, Pheap Rom, ya kamata a dawo da shi gida, na biyu da za a sake shi bayan an mayar da wani mutum Jamaica a bara.

Gwamnatin shugaban Amurka Donald Trump ta biya karamar kasar da ke kudancin Afirka dala miliyan 5.1 domin karbarsu.

“A bisa ga wannan yarjejeniyar al’ummar kasar sun sake karbar wani rukunin ‘yan kasashe hudu daga Amurka,” in ji sanarwar da gwamnatin Eswatini, wata cikakkiyar masarautu da Sarki Mswati III ke mulki.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Gwamnatin Amurka Na Kokarin Watsi Da Tsohuwar Dokar Jones
Next Post: An Gargaɗi Mazauna Maiduguri Su Guji Yaɗa Labaran Ƙarya

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo Labarai
Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu Afrika
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
  • Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado Afrika
  • INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai
  • Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki Labarai
  • Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano! Najeriya
  • Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
  • Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.