Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Published: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashe da dama na neman hanyar da za’a bi su ci gaba da zirga-zirgar dakon makamashi ta mashigin ruwa na Hormuz a jiya Alhamis, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kaiwa Iran hare-hare masu tsanani, abinda ya jawo farashin mai ya kara tashi, kuma ya kawo matsi ga al’umma.

A wani jawabi da yayi ranar Laraba, Trump yace za’a tsaurara kai hare-hare, kuma bai bada lokacin da za’a tsagaita yakin ba. Fadar gwamnatin Tehran ta yi barazanar mai da martani, abinda ya jawo asara a kasuwannin hannun jari.

Kasar Birtaniya ta gana da wasu kasashe 40 a jiya Alhamis ta hanyar video domin tattaunawa kan yadda za’a samu jirage su ci gaba da wucewa ta mashigin ruwa na Hormuz ba tare da takura ba, ba kuma tare da an yi wata yarjejeniya ba.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
Next Post: Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki

Karin Labarai Masu Alaka

Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki Labarai
Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai
Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya Labarai
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran Afrika
Afrika Ta Kudu Ta Dora Haraji Mai Yawa Kan Karafa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito Afrika
  • NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya Najeriya
  • Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai Amurka
  • Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina Labarai
  • Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya Labarai
  • Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.