Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika

Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gabatar da kuri’a ranar Jumu’a kan kudurin da kasar Bahrain ta gabatar na kariya ga jigilar kayayyakin kasuwanci a ciki da kewayen mashigin ruwa na Hormuz, a cewar jakadu, amma China dake da damar ikon hanawa, ta nuna karara rashin goyon bayan ta ga bada damar amfani da karfi.

Farashin mai ya tashi tun bayan da Amurka da Isra’ila suka farwa Iran a karshen watan Fabrairu, abinda ya janyo yaki da yaki ci yaki cinyewa fiye da wata daya, ya kuma jawo hana jiragen dakon mai wucewa ta mashigin ruwa na Hormuz.

Jakadun kasashe sunce kasar Bahrain, wacce itace a yanzu take rike da shugabancin kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ta gama tsara daftarin kuduri, wanda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya samu gani, da zai bada dama Ayi amfani da duk wani mataki na tsaro da ya wajabta don wanzar da kariya ga sufurin kayayyakin kasuwanci.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Next Post: Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran

Karin Labarai Masu Alaka

Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya Afrika
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya Afrika
Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal Afrika
Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Karyata Kona Gidan Nafiu Bala
  • Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027
  • Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi Labarai
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba Labarai
  • Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
  • Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi Afrika
  • Tsananta Hukunci Ga Masu Fyade Kan Takaita Cin Zarafin Yara Labarai
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Da Fararen Hula A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.