Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP Afrika
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara Afrika
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya Afrika
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya Afrika

Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya gamayyar mayakan kungiyar Boko Harama da ISWAP sun kai hari na hadin baki cikin dare kan sansanoni daban daban a jihar Barno, har suka kashe wani janar da wasu sojojin kasar, kamar yadda wasu majiyoyin soji suka fada ranar Ahamis.

Helkwatar mayakan kasar, sunce mayakan sun kai hari kan wata cibiyar sojoji da ke Benisheikh amma aka taka musu birki, ta tabbatar da an kashe sojoji a artabun, helkawatar ta bukaci jama’a su dakaci karin bayani dangane da wadanda rikicin ya shafa.

Mayakan sun fara kai hari ne kan garuruwan Pulka, da Bakin ruwa wadanda suke karamar hukumar Gwoza a daren laraba, sannan suka yi kokarin kama helkwatar runduna ta musamman ta 29 dake Benisheikh da tsakar dare, inji helkwatar ta mayakan Najeriya. Ta kara da cewa sojojin Najeriya suka ja daga karkashin jagorancin janar Oseni Braimah suka fatattaki ‘yan bindigar.

Sai dai wasu majiyoyin soja biyu sun fadawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa, ‘yan bindigar sunyi dai dai da sansanin da yake Benisheikh, suka kashe janar Oseni Braimah, da wasu sojoji cikin su har da wani mai mukamin keftin, suka lalata motocin soja masu yawa. Kamfanin dillancin labarai na Reuters bashi da tabbaciin wannan labari.

Wani jami’in soja, wanda yana daga cikin wadanda suka kai dauki a Benisheikh, yace jiragen yaki ta sama su suka yi jigilar wadanda suka kwanta dama a harin na Benisheikh a ranar Alhamis, bayanda suka taimaka wajen korar ‘yan binidgar wadanda suka yi sa’o’I uku suna barna a yankin.

Ahalinda ake ciki kuma, rassan kungiyoyin al-qeada da ISIS a yammacin Afirka a karon farko sun baiwa hamata iska a Nijar, kamar yadda wata sanarwa da daya daga cikin kungiyoyin ta bayar, mataki a masu fashin baki suka ce ya karfafa gababar da take tsakanin kungiyoyin na shekara da shekaru.

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa
Next Post: Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Hadakar Ta Da Amurka Wajen Yakar ‘Yan Ta’adda Najeriya
Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga Najeriya
Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi Afrika
Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki Afrika
Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe  Afrika
  • Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Da Fararen Hula A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano Labarai
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024 Rediyo
  • Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.