Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta bukaci mataimakin jakadan Isra’ila da ya fice daga kasar cikin sa’o’i 72 ranar Jumu’a, inda ta zarge shi da laifin kassara alakar dake tsakanin kasashen biyu a sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta yana batanci ga shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, abinda ya sabawa ka’idar diplomasiyya.

Ma’aikatar harkokin kasashen waje ta kasar Afrika ta Kudu ta ce zata kori Ariel Seidman na ofishin jakadancin Isra’ila a kasar, kuma bata maraba da shi a kasar ta.

Seidman shi ne jakadan Isra’ila dake da mukami mafi girma a kasar Afirka ta Kudu tun bayan da Isra’ila ta dawo da jakadan ta gida daga kasar a shekarar 2023.

Awanni bayan nan itama Isra’ila ta mai da martani, ta wallafa a shafin ta na X cewa ta kori babban jakadan Afrika ta Kudu, Shaun Edward Byneveldt daga kasar ta, ta kuma umarci shi ya bar kasar cikin sa’o’i 72.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Next Post: Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi Afrika
EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa Amurka
ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand Kimiya
  • Aisha Buhari Ta Bayyana Irin Kalubalen Da Ta Fiskanta Sakamakon Biyewa Jita-Jita Labarai
  • Na Duke Tsohon Ciniki Shirye-Shirye
  • Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku Afrika
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi Afrika
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.