Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
A Najeriya gamayyar mayakan kungiyar Boko Harama da ISWAP sun kai hari na hadin baki cikin dare kan sansanoni daban daban a jihar Barno, har suka kashe wani janar da wasu sojojin kasar, kamar yadda wasu majiyoyin soji suka fada ranar Ahamis. Helkwatar mayakan kasar, sunce mayakan sun kai hari kan wata cibiyar sojoji da…
Ci Gaba Da Karatu “Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare” »

