Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas
Published: January 27, 2026 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas
Published: January 27, 2026 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar GasPublished: January 27, 2026 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tanzania tace ta na sa ran nan da watan Yunin bana, zata rattaba hanu kan yarjejeniyar gina tashar iskar gas da zai ci kudi dala bilyan 42, aikin wadda ya tsaya a baya, wani jami’in kasar ya fada ranar litinin cewa, ana sa ran tashar ta fara aiki ckin shekaru takwas masu zuwa. Kamfanonin Equinor,…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas” »

Labarai

Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC
Published: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC
Published: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APCPublished: January 26, 2026 at 9:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayinda a yau Talata jami’iyyar APC a jihar Filato ke shirin karbar gwamnan jahar, Caleb Mutfwang, bayan ya chanza sheka daga jami’iyyar PDP, komitin shirye-shiryen karbar gwamnan yace matakin da gwamnan ya dauka domin hadin kan al’ummar jahar ne da samadda ci gaba. A taron ganawa da manema labarai a Jos, fadar jaha Filato, shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC” »

Siyasa

Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka
Published: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A AmurkaPublished: January 26, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yanayin sanyi me tsanani ya lullube sassa da dama na Amurka cikin dusar kankara mai yawa, da ruwan sama me daskarewa zuwa kankara, abinda ya jawo tsaiko ga zirga-zirgar ababen hawa, har da na jiragen sama. Bishiyoyi sun fadi tare da tsinkewar layukan wutar lantarki saboda nauyin kankara da ta sauka a kan su, abinda…

Ci Gaba Da Karatu “Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka” »

Amurka

Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine
Published: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine
Published: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi WinePublished: January 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban rundunar sojojin Uganda Muhoozi Kainarugaba ya musanta zargin da dan jam’iyyar adawa Bobi Wine ya yi, na cewa sojoji sun kai wa matar sa hari lokacin da suka je samame gidan sa cikin dare. Wine, wanda sunan sa na gaske shi ne Robert Kyagulanyi, ya yi ikirarin cewa sojoji sun shiga gidan sa da…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine” »

Labarai, Siyasa

Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo
Published: January 26, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo
Published: January 26, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A CongoPublished: January 26, 2026 at 8:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan kungiyar ‘yan ta’adda da ke da alaka da kungiyar ISIS a gabashin Congo sun hallaka a kalla mutane 25 a cewar masu rajin kare hakki a lardin Ituri. Wadanda aka kashe sakamakon harin da kungiyar Allied Democratic Forces, wato IDF ta kai, sun hada da maza 15 da aka kone da ran su…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo” »

Tsaro

Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki
Published: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Posted on January 26, 2026January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki
Published: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026
Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin MulkiPublished: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Binciken da rundunar sojin Nigeria ta yi ya gano akwai yiwuwar cewa wasu dakarun ta 16 da aka kama shekarar da ta gabata saboda aikata laifi, suna shirin kifar da gwamnati ne ta hanyar juyin mulki, kuma zasu fuskanci shari’a, a cewar wani jawabi da ya fito daga babban ofishin tsaro na kasa a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki” »

Najeriya

Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC
Published: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026

Posted on January 26, 2026January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC
Published: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026
Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APCPublished: January 26, 2026 at 5:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 26, 2026

Abba Gida-Gida da Ganduje a cikin gidan gwamnatin jihar Kano. Yayinda Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC Me za ku ce?

Siyasa

Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke
Published: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba AmurkePublished: January 26, 2026 at 8:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar lahadi jami’ai a Gwamnatin shugaba Donald Trump na Amurka suna ci gaba da kare matakin da ya kai wani jami’in aikin shige da fice ya harbe tare da kashe wani ba Amurke, a birnin Minneaplos, duk da cewa faya fayan video da mutane da suke wurin yasha ban ban da abunda suke fada,…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke” »

Amurka

Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe MutanePublished: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin da Isra’ila ta kai a zirin gaza ranar lahadi, ya kashe mutane uku a lokaci daban daban a zirin, yayinda wani harin da ta kai da jirgin Drones ya raunata wasu mutane hudu, kamar yadda ma’aikatar kiwon lafiya a yankin ta fada. Wani mai magana da yawun sojojin Isra’ila yace rundunar bata da…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane” »

Afrika, Labarai

Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran
Published: January 26, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran
Published: January 26, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan IranPublished: January 26, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da hakkin Bil’adama ta MDD tayi Allah wadai da kasar Iran ko Farisa a ranar jumma’a, kan keta hakkin Bil’adama, kuma ta bukaci da a gudanar da bincike kan murkushe masu zanga-zanga, mataki da ya halaka dubban mutane. Shugaban hukumar, Volker Turk, wanda ya gayawa wakilan hukumar abubuwa da suka faru a Iran,…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran” »

Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 14 15 16 … 59 Next

Sabbin Labarai

  • Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya
  • Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe
  • Hukumar Hakar Ma’adanai A Kasar Zambiya Ta Dakatar Da Ayyukanta
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci
  • Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe Labarai
  • An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano Labarai
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya Labarai
  • Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira Amurka
  • Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai
  • CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya Najeriya
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.