Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki
Published: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki
Published: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin MulkiPublished: January 20, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Togo ta kama tsohon shugaban kasar Burkina Faso, kuma ta tusa keyarsa zuwa kasar sa, bayan da jami’ai a Ouagadougou suka yi zargin yana kitsa juyin mulki, kamar yada wasu majiyoyi biyu suka fadawa kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar talata. Paul Henri Damiba, ya hau mulki ne a shekara ta 2022 sakamakon juyin mulki…

Ci Gaba Da Karatu “Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki” »

Afrika, Siyasa

Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB
Published: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB
Published: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBBPublished: January 20, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ziyarci tsohon shugaba na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a gidansa dake Minna ranar Litinin, yayin da ake ta rade-radin alakarsu da shirye-shiryen siyasa kafin zaben shugaban kasa na 2027. Rahotanni sun nuna cewa tsofaffin shugabannin biyu sun yi ganawar sirri na tsawon mintuna 30 kafin Obasanjo ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB” »

Siyasa

Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya
Published: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya
Published: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar SaudiyaPublished: January 20, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya kammala ziyara ta biyu ta shirye-shiryen aikin Hajjin bana. Ziyarar ta gudana daga 4 zuwa 19 ga Janairu, 2026, inda aka mayar da hankali kan ƙarfafa tsare-tsaren aiki, da inganta haɗin gwiwa da hukumomin Saudiyya, tare da daidaita masu ba da hidima daga Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya” »

Labarai

CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya
Published: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya
Published: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa BiyaPublished: January 20, 2026 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bankuna a Najeriya sun bayar da rahoton karuwar rashin biyan bashi a daga magidanta da kamfanoni duk da cewa samuwar rance da bukatar sa sun karu, a cewar binciken yanayin bashi na babban bankin Najeriya (CBN) na zangon karshe na 2025. Rahoton ya nuna cewa rashin biyan bashi ya karu a dukkan nau’ikan rance, ciki…

Ci Gaba Da Karatu “CBN: An Samu Ƙaruwar Masu Cin Bashin Banki Basa Biya” »

Najeriya

Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas
Published: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A LegasPublished: January 20, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar albarkatun ma’adinai ta musanta zargin da kungiyar dattan Arewa (NEF) ta yi cewa gwamnatin tarayya ta kafa masana’antar sarrafa gwal a Legas tare da karya ƙa’idar daidaiton tarayya. A wata sanarwa da Segun Tomori, mataimaki na musamman kan yaɗa labarai ga ministan albarkatun ma’adinai, Dele Alake, ya fitar, ya bayyana cewa masana’antar da ake…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas” »

Labarai, Siyasa

Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH
Published: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AHPublished: January 20, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Azumin Ramadan saura wata ɗaya, bayan da Sarkin Musulmi ya ayyana Talata 20 ga Janairu a matsayin ɗaya ga watan Sha’aban 1447AH Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Nijeriya (NSCIA), ya ayyana Talata 20 ga watan Janairu, 2026, a matsayin rana ta farko ta…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Sarkin Musulmi: Talata Ne 1 Ga Watan Sha’aban Na 1447AH” »

Najeriya

Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa
Published: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa
Published: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar JigawaPublished: January 20, 2026 at 7:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Jigawa ta bayyana cewa ta samu raguwar matakin talauci da kashi 15 cikin 100 a fadin jihar, sakamakon matakan bunkasa tattalin arziki da ta dauka a baya-bayan nan. Gwamnatin ta ce wannan nasara na nuna yadda shirye shiryenta ke fara haifar da da mai ido. Gidan Rediyon jihar Jigawa ya rawaito cewa Gwamnan…

Ci Gaba Da Karatu “Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa” »

Siyasa

Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan DorayiPublished: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta jagoranci shigar da ƙara kan kisan gillar da aka yi wa wata matar aure da ƴ aƴanta shida a unguwar Dorayi Chiranchi da ke birnin Kano, lamarin da ya jefa al’ummar jihar cikin alhini da girgiza. Gwamnatin ta bayyana kisan a matsayin mummunan aiki na rashin tausayi da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi” »

Tsaro

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu
Published: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu
Published: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba TinubuPublished: January 19, 2026 at 9:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Abba na ganawa da Tinubu a yayin da yake shirin sauya sheƙa zuwa APC Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf a yanzu haka na ganawa da shugaban ƙasa Tinubu a fadar shugaban ƙasa dake Abuja kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito. Gwamnan sanye da jar hula da babbar riga ya isa fadar shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu” »

Siyasa

Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami
Published: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami
Published: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar MalamiPublished: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an DSS sun kama tsohon ministan ne jim kadan da barin Gidan Gyaran Hali na Kuje, bayan kammala sharuddan belin sa. Manema labarai sun ruwaito cewa tsohon Babban Lauyan yana fuskantar sabon bincike daga hukumar tsaron farin kaya. An gano cewa jami’an Hukumar EFCC sun samu makamai a gidan Malami da ke Kebbi yayin wani…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 20 21 22 … 59 Next

Sabbin Labarai

  • Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
  • Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
  • Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
  • Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
  • Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
  • Kasar Gambiya Ta Gayawa Kotun MDD Shirin Myanmar Akan Musulmai Afrika
  • Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993 Labarai
  • CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
  • ‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke Wasanni
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.