Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar
Ranar Lahadi idan Allah ya kai mu ake sa ran mutane a Myanmar za su gudanar da zabe, yayinda kasar take fama da yaki, wadda ya haifar da mummunar yanayin rayuwa a yankin Asiya. Kasar wacce take cikin kasashe mafiya talauci a yankin kudu maso gabashin asiya, tana fama da fitina mai tsanani sakamakon juyin…
Ci Gaba Da Karatu “Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar” »

