Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar
Published: December 24, 2025 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar
Published: December 24, 2025 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman KasarPublished: December 24, 2025 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jamhuriyar Nijar ta kudiri aniyar rage yawan shinkafa da masara da alkamar da ke shiga kasar daga ketare da kashi 50% kafin nan da shekarar 2027. Gwamnatin ta Nijar tace wannan wani mataki ne da ke hangen samar wa kasar cikeken ‘yancin kai a fannin cimaka a daidai lokacin da ta ke kokarin katse abin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar” »

Afrika

Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 24, 2025 at 11:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 24, 2025 at 11:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar MalamiPublished: December 24, 2025 at 11:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotun FCT Abuja ta bayar da belin wucin gadi ga Abubakar Malami, ta dage sauraron shari’a zuwa 5 ga Janairu Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya (FCT) da ke Abuja Najeriya ta bayar da belin wucin gadi ga tsohon Babban Lauyan kasar kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, a shari’ar da Hukumar Yaki da Cin Hanci da…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami” »

Najeriya

An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar
Published: December 24, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar
Published: December 24, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin MasarPublished: December 24, 2025 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikata a kasar Masar sun fara harhada wani tsohon jirgin ruwan kwale-kwale na wani fir’auna da ya mulki daular dubban shekaru da suka shige. Ma’aikata sun fara harhada wannan kwale-kwale a bainar jama’a a sabon makeken dakin kayan tarihi na Masar ranar talata da safe, yayin da ‘yan yawon bude ido suka tsaya su na…

Ci Gaba Da Karatu “An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar” »

Afrika

Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya
Published: December 24, 2025 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya
Published: December 24, 2025 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon LafiyaPublished: December 24, 2025 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta rattaba hannu kan sabbin yarjejeniyoyi guda hudu na kiwon lafiya da kasashen Madagascar, Saliyo, Botswana da kuma Habasha ko Ethiopia, wadanda zasu samar da kudade har dala miliyan dubu 2 da 300 na aiwatarwa. Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fada cikin wata sanarwa ranar talatar nan cewa, kowace daya daga cikin yarjejeniyar ta…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya” »

Labarai

Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da Nagarta
Published: December 24, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da Nagarta
Published: December 24, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da NagartaPublished: December 24, 2025 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kungiyar Kawancen Kasashen Yankin Sahel yace tilas a biyo bayan kafa rundunar sojojin hadin guiwa ta kasashen da kaddamar da gagarumin farmaki a kan ‘yan ta’adda cikin ‘yan kwanakin da suke tafe a yankin da ta’addanci yayi tsanani. Shugaban Burkina Faso, Kyaftin Ibrahim Traore, bayyi karin bayani akan wannan furuci nasa ba, a bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da Nagarta” »

Afrika, Labarai

Babban Hafsan Sojan Libya Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Saman Turkiyya
Published: December 24, 2025 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Sojan Libya Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Saman Turkiyya
Published: December 24, 2025 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Hafsan Sojan Libya Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Saman  TurkiyyaPublished: December 24, 2025 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban hafsan hafsoshin sojan kasar Libya, Mohammed Ali Ahmed al-Haddad, ya mutu a lokacin da jirgin saman da yake ciki yayi hatsari bayan tashin sa daga Ankara, babban birnin Turkiyya ranar talata da maraice. Fira ministan gwamnatin kasar Libya wadda kasashen duniya suka amince da ita, Abdulhamid Dbeibah, ya fada cikin wata sanarwa cewa akwai…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Sojan Libya Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Saman Turkiyya” »

Afrika, Labarai

Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila
Published: December 23, 2025 at 9:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila
Published: December 23, 2025 at 9:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin KansilaPublished: December 23, 2025 at 9:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince da korar Adamu Abdullahi Danko da wasu mataimaka uku nan take bayan binciken cin zarafin da aka yiwa, Abdulrahman Abubakar Sheriff, Kansila mai wakiltar gundumar Shamaki a karamar hukumar Gombe. Matakin wadda Sakataren Gwamnatin jihar Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi ya sanar, ya biyo bayan kafa kwamitin bincike na musamman…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila” »

Najeriya

Sojin Ukraine Sun Janye Daga Gabashin Kasar
Published: December 23, 2025 at 9:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Ukraine Sun Janye Daga Gabashin Kasar
Published: December 23, 2025 at 9:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Ukraine Sun Janye Daga Gabashin KasarPublished: December 23, 2025 at 9:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, rundunar sojojin ukraine ta ce sojojinta sun janye daga garin Siversk na gabashin kasar a yayin da Rasha ta zafafa hare-hare kan garuruwa da birane masu muhimmanci ga kokarin Ukraine na kare gabashin kasar. Faduwar wannan garin na Siversk yana zuwa ne a yayin da Ukraine take shan matsin lamba…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Ukraine Sun Janye Daga Gabashin Kasar” »

Amurka

Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine
Published: December 23, 2025 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine
Published: December 23, 2025 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A UkrainePublished: December 23, 2025 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare-haren makamai masu linzami da jiragen drone da Rasha ta kai yau talata sun kashe mutane akalla uku cikinsu har da karamin yaro daya a Ukraine, tare da haddasa daukewar wutar lantarki a sassa da dama. Wadannan hare-haren dake zuwa a bayan wani sabon zagaye na tattaunawar neman kawo karshen yakin na shekaru 4, sun…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine” »

Afrika

Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba
Published: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba
Published: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein BaPublished: December 23, 2025 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata wasikar Email daga cikin takardun da ma’aikatar shari’ar Amurka ta wallafa kamar yadda doka ta bukata, ta nuna cewa shugaba Donald Trump yayi balaguro sau da yawa a cikin jirgin attajirin nan da aka samu da abin fallasa na lalata da ‘yan mata Jeffrey Epstein, fiye da yadda aka zata tun farko. Wasikar dake…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 98 99 100 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado Amurka
  • Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos Afrika
  • Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau Wasanni
  • An Kashe Falatsinawa Biyar A Wani Hari Da Isra’ila Takai Wata Makaranta A Gaza Tsaro
  • Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu Siyasa
  • Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya Amurka
  • Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.