Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar
Jamhuriyar Nijar ta kudiri aniyar rage yawan shinkafa da masara da alkamar da ke shiga kasar daga ketare da kashi 50% kafin nan da shekarar 2027. Gwamnatin ta Nijar tace wannan wani mataki ne da ke hangen samar wa kasar cikeken ‘yancin kai a fannin cimaka a daidai lokacin da ta ke kokarin katse abin…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar” »

