Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar YesuPublished: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Taya Kiristoci Murna; Ya Buƙaci Su Ci Gaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Jihar Gombe Da Najeriya. Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya taya al’ummar Kirista na jihar Gombe dama duniya baki ɗaya murnar bikin Kirsimeti na bana, inda ya bayyana bikin a matsayin lokacin dake karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu” »

Najeriya, Nishadi

Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC
Published: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC
Published: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APCPublished: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Tinubu ya kafa kwamitin sasanci da dabaru domin karfafa APC gabanin zaben 2027. Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wani kwamitin dabaru, sasanta rikice-rikice da wayar da kai domin magance sabanin cikin jam’iyyar APC yayin da ake tunkarar zaben 2027, An kaddamar da kwamitin ne a ranar Laraba a Lagos. Kwamitin ya…

Ci Gaba Da Karatu “Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC” »

Labarai

Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa
Published: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban ƘasaPublished: December 25, 2025 at 5:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Nasry Asfura, dan takarar shugaban kasa a jam’iyya mai ra’ayin mazan Jiya, a kasar Honduras wanda shugaban Amurka Donald Trump ke marawa baya, ya lashe zabe, kamar yadda hukumar zabe ta sanar ranar Laraba, fiye da mako uku bayan gudanar da zaben ranar 30 ga watan Nuwamba, wanda ya samu tsaiko, matsalolin na’ura da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zabe A Kasar Honduras Ta Sanar Da Nasry Asfura A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Shugaban Ƙasa” »

Afrika, Labarai

Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai LinzamiPublished: December 25, 2025 at 5:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Korea ta arewa Kin Jong Un ya halarci gwajin wani makamin linzami me dogon zango a wani wuri na gwajin makamai ranar Laraba, kamar yadda gidan jarida na kasar KCNA ya ruwaito ranar Alhamis. An yi wannan gwajin ne, a kasar mai karfin makamashin nukiliya don a gwada fasahar samar da wani sabon makami…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

Afrika

Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida
Published: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa GidaPublished: December 25, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dawo da jakadun Amurka da yawa gida da shugaba Donald Trump ya yi, zai kawo gibi ga manya masu wakiltar kasar a fiye da rabin kasashen saharar Afirka, abin da zai dagula kokarin da Amurkan ke yi na wanzar da wani tsari a yankin da Yayi fama da juyin mulki, da yake-yake a baya bayannan….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida” »

Amurka

‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A MaiduguriPublished: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya Fashe a wani masallaci a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Nigeria, yayin da ake tsaka da gabatar da sallar Magariba, har yanzu de ba’a san adadin mutanen da suka jikkata ko suka rasa rayukan su ba. Fashewar bom din ya auku a jihar da tayi shekaru tana fama da hare-haren ‘yan ta’adda…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri” »

Labarai

Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri
Published: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025

Posted on December 24, 2025December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri
Published: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025
Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba MaiduguriPublished: December 24, 2025 at 8:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 24, 2025

Bom din ya Tashi ne lokacin sallar magariba a masallacin a Kasuwar Gomboru a Maiduguri a Bayan Gudanar da tafsiri a masallacin Anyi Tafsiri kafin sallar magariba kuma masallacin yau ya cika makil amma Wani mazaunin Unguwar ya shaidawa Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana Ibrahim Mustapha cewa, yau anyi Tafsiri kuma masallacin ya cika…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri” »

Labarai

Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi
Published: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi
Published: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin KudiPublished: December 24, 2025 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A karon farko a tarihin Najeriya, Majalisar Dokokin Kasa ta amince wa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu yin aiki da kasafin kudin shekara 2024 da na 2025 har zuwa watan Maris na shekara 2026 mai zuwa. Wakiliyar GTA Hausa Medina Dauda ta hada mana rahoto kan dalilan da ya sa Majalisar ta aiwatar da wannan…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi” »

Labarai

Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar Haraji
Published: December 24, 2025 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar Haraji
Published: December 24, 2025 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar HarajiPublished: December 24, 2025 at 4:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Ekiti ta zama jiha ta farko a Najeriya da ta aiwatar da dokar gudanar da Haraji ta Najeriya, bayan Gwamna Biodun Oyebanji ya sanya hannu kan dokar gudanar da kuɗaɗen shiga ta jihar Ekiti, na 2025. Haka nan, ya amince da kasafin kuɗin jihar na 2026 mai ɗauke da naira biliyan 415.57, wanda aka…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar Haraji” »

Najeriya

Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu
Published: December 24, 2025 at 4:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 24, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu
Published: December 24, 2025 at 4:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu BiyuPublished: December 24, 2025 at 4:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ɗan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar birnin Kano Sarki Aliyu Daneji ya rasu. Rasuwar ta sa na zuwa ne mintina kadan bayan an sanar da rasuwar dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Ungoggo,  Aminu Sa’adu Malam Sanusi Bature Dawakin Tofa mai magana da yawun Gwamnan Kano ne ya wallafa a shafinsa na Facebook

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 97 98 99 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jama’a A Yankin Gulf Sun Bukaci Dakatar Da Hare Hare Daga Washington Afrika
  • Ministan Kudin Najeriya: Bamu Samu Kudaden Da Muke Tsammani A Wannan Shekarar Ba Najeriya
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika
  • Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa Afrika
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
  • Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu Afrika
  • Akwai Bukatar Hukunci Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Fyade Najeriya
  • Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.