Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot.
Published: December 8, 2025 at 7:30 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 8, 2025 By Bala Hassan No Comments on Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot.
Published: December 8, 2025 at 7:30 PM | By: Bala Hassan
Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot.Published: December 8, 2025 at 7:30 PM | By: Bala Hassan

Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot, Dangantakar ta kara Tsamari ne bayan da Kocin Liverpool, Arne Slot ya cire jeren sunayen tawagar da za ta fafata da Inter Milan, ba tare da Salah ba, bayan dan wasan dan Ƙasar Masar yayi wasu kalamai masu tayar da hankali a kwanaki da suka haifar da rikici…

Ci Gaba Da Karatu “Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot.” »

Wasanni

Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin
Published: December 7, 2025 at 10:13 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025

Posted on December 7, 2025December 8, 2025 By Bala Hassan No Comments on Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin
Published: December 7, 2025 at 10:13 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025
Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar BininPublished: December 7, 2025 at 10:13 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025

Shugaba Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan kare demokuraɗiyya a Jamhuriyar Binin. Shugaba Bola Ahmad Tinubu, ya jinjinawa rundunar sojin ƙasar bisa gaggawar da ta yi wajen amsa kiran gwamnatin Jamhuriyar Binin domin taimakawa wajen kare tsarin mulkinsu na dimokuraɗiyya, bayan yunƙurin juyin mulki da aka yi a ƙasar da safiyar Lahadi. A cewar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin” »

Labarai

Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba”
Published: December 7, 2025 at 9:39 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025

Posted on December 7, 2025December 8, 2025 By Bala Hassan No Comments on Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba”
Published: December 7, 2025 at 9:39 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025
Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba”Published: December 7, 2025 at 9:39 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 8, 2025

­Tsohon kocin Kamaru Marc Brys ya zargi shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Kamaru (FECAFOOT) Samuel Eto’o­, da tsoma baki a zaben ‘yan wasan Indomitable Lions da za su fafata a Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka ta 2025, Brys, wanda aka kora makonni kadan kafin fara gasar da aka tsara daga 21 ga Disamba zuwa 18…

Ci Gaba Da Karatu “Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba”” »

Wasanni

Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?
Published: December 7, 2025 at 11:08 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 7, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?
Published: December 7, 2025 at 11:08 AM | By: Bala Hassan
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?Published: December 7, 2025 at 11:08 AM | By: Bala Hassan

Ronaldo da Messi ka iya hadu a Gasar Cin Kofin Duniya: Ta yaya kuma a mataki zai iya faruwa? A shirye-shiryen fafatawa a gasar cin kofin Duniya FIFA World Cup 2026, wadda kasashen uku da suka hada da Amurka Mexico da Kanada zasu karbi bakunci, ana hasashen fittatun manyan ‘yan wasan kwallon kafa na Duniya…

Ci Gaba Da Karatu “Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ?” »

Wasanni

An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025
Published: December 6, 2025 at 11:32 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 7, 2025

Posted on December 6, 2025December 7, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025
Published: December 6, 2025 at 11:32 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 7, 2025
An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025Published: December 6, 2025 at 11:32 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 7, 2025

An shirya taron kara wa juna sani na kwana daya don tunkarar wasannin Motsa jiki a Jihar Bauchi. Ma’aikatar Matasa da Wasanni na jihar Bauchi a tarayyar Najeriya,ta shirya taron bita don kara wa juna Ilimi kan wasannin Motsa jiki na Matasa karo na hudu, da zai gudana a Jihar Bauchi. Kwamishinan Ma’aikatar Matasa da…

Ci Gaba Da Karatu “An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025” »

Wasanni

Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,
Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 6, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,
Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan
Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,Published: December 6, 2025 at 2:05 PM | By: Bala Hassan

Gwannatin Jihar Kebbi ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji wanda zasu biya cikin kwana goma. Da yake gabatar da jawabi a Ofishin shi na Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Jihar Kebbi, Shugaban Hukumar, Alh Faruk Aliyu Yaro (Jagaban Gwandu) ya bayyanawa manema labarai cewa Gwannatin Jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Mai girma Gwamna Comr Dr Nasir…

Ci Gaba Da Karatu “Gwannatin Jihar Kebbi Ta Arawa Maniyyata Kuɗin Aikin Hajji 2026,” »

Labarai

Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.
Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 6, 2025 By Bala Hassan No Comments on Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.
Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan
Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.Published: December 6, 2025 at 8:51 AM | By: Bala Hassan

Rundunan  ‘Yan Sanda ta miƙa Miyagun Ƙwayoyi na kuɗi sama da Naira Miliyan 12 wa NDLEA. Rundunar ‘yan sanda ta Jihar ta mika Miyagun Ƙwayoyin da ta kama a shogon wani mai suna Ogbu Simon a garin Ningi wa Hukumar Hana sha da fataucin Miyagun Ƙwayoyin NDLEA. Da yake Miƙa miyagun kwayoyi wa hukumar Kwamishinan…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA.” »

Labarai

FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.
Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025

Posted on December 5, 2025December 6, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.
Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025
FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025

A ranar Juma’a 5 ga watan Disamba 2025, ne aka raba jadawalin ƙasashen da za su fafata a gasar cin kofin ƙwallon ƙafar duniya FIFA WORLD CUP, 2026 wadda za’ayi a kasashen Amurka, Mexico, da Kanada. Bikin raba jaddawalin ya gudana ne a birnin Washington na ƙasar Amurka. Heidi Klum da Kevin Hart tare da…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.” »

Wasanni

Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan
Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.Published: December 5, 2025 at 7:33 PM | By: Bala Hassan

Tsohon kocin Super Eagles kuma kyaftin Sunday Oliseh ya ba Eric Chelle shawara mai muhimmanci. Tsohon dan wasan Super Eagles Sunday Oliseh ya bukaci Eric Chelle da ya zamo mai tsauri da kuma kin amincewa da sa baki wajen yanke shawara kan fidda sunayen ‘yan Wasa na AFCON. Duk da fargabar da Oliseh ke da…

Ci Gaba Da Karatu “Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.” »

Wasanni

Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,
Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 5, 2025 By Bala Hassan No Comments on Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,
Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan
Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,Published: December 5, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Arteta: Muna buƙatar mu farkawa da kuma shiryawa a watan Janairu Mai horas da ƙungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta ya bayyana cewa Arsenal za ta kasance a fadake kuma a shirye take ta yi sauye-sauye a lokacin Janairu dangane da abin da zai faru ba matsalolin raunin da suke fuskanta a yanzu. Manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 9 10 11 … 13 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi Tsaro
  • Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki Najeriya
  • Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
  • Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.