Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026
Published: December 12, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026
Published: December 12, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025
Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026Published: December 12, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

­Tasirin Lionel Messi da Cristiano  Ronaldo: Yasa Farashin Gasar Cin Kofin Duniya ta FIFA 2026, Ya tashi zuwa matsayi mafi girma yayin da wani sabon salo na tallace-tallace ya bude. Har yanzu a kwai sauran kwanaki fiye da 180, kafin a fara gasar cin Kofin Duniya na 2026, duk da haka tsammanin da ake yi…

Ci Gaba Da Karatu “Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026” »

Wasanni

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 12, 2025

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka na 2031. Najeriya ta gabatar da bukatarta ga Majalisar Wasannin Tarayyar Afirka (AUSC) a hukumance don karbar bakuncin Wasannin Afirka na 2031, wanda hakan ke nuna burin kasar na sake maraba da babban taron wasanni na Afirka, kusan shekaru 25 bayan karbar bakuncin da tayi 2003…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031” »

Wasanni

AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.
Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.
Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan
AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan

AFCON ChelIe Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe­ mutum 28 Don Gasar AFCON Ta Morocco 2025 Babban kocin Najeriya, Eric Sékou Chelle, ya bayyana ‘yan wasa 28 da za su fafata a gasar cin kofin Afirka karo na 35, Super Eagles ta zama zakarun Afirka sau uku inda za su shirya zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.” »

Wasanni

Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 14, 2025

Posted on December 11, 2025December 14, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 14, 2025
Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta KuduPublished: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 14, 2025

A yau Alhamis, Amurka tayi barazanar zata rage tallafin da take baiwa Sudan ta kudu, muddin kasar bata janye abunda ta kira haramtacciyar haraji da kasar ta aza kan kayayyakin jinkai da ake aikawa ksar ba. A cikin wata sanarwa na ba sai fa, daa aka yiwa lakabin “A daina cin zalin Amurka” cibiyar kula…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ministan tsaron Somalia yace kasar ba zata amince ana wulakanta kasar ba, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya sake zagin kasar dake gabashin Afirka. Da yake magana a wani gangami ranar talata da aka shirya a Pennsylvania, domin maida hankali kan nasarorn gwamnatinsa ta fuskar tattalin arziki, Shugaba Trump yayi Allah wadai da barin…

Ci Gaba Da Karatu “Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!” »

Sauran Duniya

Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan
Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin  Data Kebe,Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Ghana ta haramta hakar ma’adnai a gandunan dajin kasar data kebe, a wani mataki na kare muhhalli, da suka hada da ruwa, da kuma kare share da dazuka a kasar, kamar yadda ma’aikatar kare muhalli, kimiyya da fasaha ta sanar. Ghana wacce take kan gaba wajen hakar zinai, tana fuskantar hauhawar hakar ma’adinai ba bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,” »

Labarai

Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da RashaPublished: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ukraine ta mikawa Amurka daftarin yarjejeniyar kawo karshen yakin da kasar take yi da Rasha da aka yi wa kwaskwarima mai bukatu ko matakai 20, kaar yadda shugaban na Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada yau Alhamis, ya kara da cewa har yanzu batun baiwa Rasha wani bangaren kasar yana ci gaba da hana ruwa gudu…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha” »

Sauran Duniya

Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa
Published: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa
Published: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel GudunmawaPublished: December 11, 2025 at 9:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Yau Alhamis shugaban Rasha Vladimir Putin, yayi magana da shugaban kasar Venezuel Nicolas Maduro ta woyar tarho, inda ya baiwa Madurn tabbacin hadin kai da goyon bayan Moscow ga gwamnatin kasar, yayinda tak kara fuskantar matsin lamba daga ketare, kamar yadda fadar kremlin ta fada. Maduro yana fuskkantar matsin lamba daga shugaban Amurka Donald Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa” »

Sauran Duniya

Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya
Published: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya
Published: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala DayaPublished: December 11, 2025 at 9:15 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Farashin mai ya fadi fiyeda da dala daya, a yau Alhamis, yayinda masu zuba jari suka maida hankali kan kokarin sulhu a yakin Rasha da Ukraine, domiin suna ganin babu wata baraka, da harin da Ukraine ta kai da jiragen Drones kan harkokin mai a Rasha, da kuma kama jirgin dakn mai a gabar ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa
Published: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025

Posted on December 11, 2025December 18, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa
Published: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025
Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A KasaPublished: December 11, 2025 at 7:56 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 18, 2025

Ceto ɗaliban Neja ya dawo da natsuwa ga ƙasa, inji Ministan Yaɗa Labarai. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris ya ce ceto ɗaliban da aka sace daga Makarantar Firamare da Sakandare ta St. Mary da ke Papyri, Jihar Neja, ya dawo da natsuwa da kwanciyar hankali ga iyalan su da ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 9 10 11 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus Afrika
  • Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
  • Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai
  • Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas Afrika
  • ‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani Labarai
  • Guinea Bissau Ta Tsaida Gwaje-Gwajen Allurar Rigakafin Shawara A Kasar Labarai
  • Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita Najeriya
  • Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.