Kyaftin din Super Eagles William Troost-Ekong ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa na kasa da kasa.
Ci Gaba Da Karatu “Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.
” »
Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025 Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka…
Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,” »
A jihar Rivers ‘Yan Majalisar Dokokin Jihar su 16 Sun Koma Jam’iyyar APC Mambobin majalisar guda 16 sun sanar da ficewar su daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Kakakin majalisar dokokin jihar, Martins Amaewhule, ne ya bayyana sauya shekar a zaman majalisar da aka gudanar a yau Juma’a. Amaewhule ya kuma tabbatar da cewa shi ma…
Ci Gaba Da Karatu “Rivers: ‘Yan Majalisa 16 Sun Canza Sheka Zuwa APC” »
Kyaftin din Super Eagles William Troost-Ekong ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa na kasa da kasa.
Ci Gaba Da Karatu “Kyaftin Na Super Eagles Ya Yi Ritaya.
” »
FIFA Ta Tabbatar Da Ranar 15 Ga Disamba Don Sakin Sunayen ‘Yan Wasa Kafin AFCON 2025 FIFA ta sanar da cewa mika sunayen ‘yan wasa na gasar cin kofin kasashen Afirka ta CAF (AFCON) ta Morocco 2025 zai fara a hukumance a ranar 15 ga Disamba 2025, bayan shawarwari masu amfani” da akayi da masu…
Ci Gaba Da Karatu “FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.” »
AFCON 2025: Super Eagles Za Ta Fuskanci Babban Tara Saboda Sabbin Dokokin CAF. Super Eagles na Najeriya da wasu kasashe da dama da suke cikin Gasar cin Kofin kasashen Afirka na 2025 da za’ayi a Morocco suna fuskantar babban tara bayan da Hukumar kwallon kafa ta Afirka (CAF) ta bayyana sabbin dokokin Gasar. Kodayake Najeriya…
Ci Gaba Da Karatu “CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025” »
Gwamnatin Jihar Bauchi dake tarayyar Najeriya ta kaddamar da Kwamitin Cibiyar Koyon Harkokin Ma’adinai ta Alkaleri, Jihar Bauchi (MIABAS). A yayin bikin kaddamarwar, Kwamishinan Harkokin Habaka Ma’adinai, Hon. Mohammed Maiwada Bello, ya yabawa hangen nesa da jagorancin Gwamnan Bala Mohammed, yana cewa cibiyar babban ginshiki ce da za ta inganta bincike, horaswa da kuma ƙwarewa…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai” »
Daraktan wasanni na Barcelona, Deco, ya dakatar da tattaunawa game da yiwuwar amfani da damar da MLS ke da ita ta na daukan dan wasan Inter Miami, Lionel Messi a matsayin aro, yana mai cewa hakan ba zai yiwu ba. Maganar komawar Lionel Messi Turai a matsayin aro na ɗan gajeren lokaci a lokacin hutun…
Ci Gaba Da Karatu “Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco” »
‘Yan majalisun dokokin tarayya a nan Amurka su na kara zafafa neman binciken sakataren tsaro Pete Hegseth, dangane da wani lamari na bude wuta a karo na biyu a kan wani jirgin ruwan da aka kai ma farmaki daga farko, matakin da idan ya tabbata zai zamo abinda ya karya dokar yaki da kuma dokokin…
Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada” »
A halin da ake ciki, Hamas ta mika ma Isra’ila gawar daya daga cikin mutane biyu da suka rage cikin wadanda ta yi garkuwa da su a yau laraba, a yayin da Isra’ila ke cewa zata bude bakin iyakar Rafah da ta hada Gaza da kasar Masar da zarar ta samu sauran gawarwakin da suka…
Ci Gaba Da Karatu “Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu” »
Shaidun gani da ido, da ma’aikatan agaji da kuma kwararru sun yi zargin cewa rundunar sojojin wucin gadi ta RSF ta kasar Sudan, tana yin garkuwa da mazauna wuraren da ta kama a yankin Darfur tana neman sai ‘yan’uwansu sun biya diyya kafin ta sake su. Shaidun suka ce wadanda suka kasa biya, ana kashe…
Ci Gaba Da Karatu “RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur” »