Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada
Published: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

Posted on December 3, 2025December 4, 2025 By Bala Hassan No Comments on Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada
Published: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025
Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya BadaPublished: December 3, 2025 at 8:42 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 4, 2025

‘Yan majalisun dokokin tarayya a nan Amurka su na kara zafafa neman binciken sakataren tsaro Pete Hegseth, dangane da wani lamari na bude wuta a karo na biyu a kan wani jirgin ruwan da aka kai ma farmaki daga farko, matakin da idan ya tabbata zai zamo abinda ya karya dokar yaki da kuma dokokin…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar Bincikar Umurnin Da Sakataren Tsaro Pete Ya Bada” »

Amurka

Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu
Published: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu
Published: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane BiyuPublished: December 3, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

A halin da ake ciki, Hamas ta mika ma Isra’ila gawar daya daga cikin mutane biyu  da suka rage cikin wadanda ta yi garkuwa da su a yau laraba, a yayin da Isra’ila ke cewa zata bude bakin iyakar Rafah da ta hada Gaza da kasar Masar da zarar ta samu sauran gawarwakin da suka…

Ci Gaba Da Karatu “Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu” »

Sauran Duniya

RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur
Published: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur
Published: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna  A Yankin DarfurPublished: December 3, 2025 at 8:21 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Shaidun gani da ido, da ma’aikatan agaji da kuma kwararru sun yi zargin cewa rundunar sojojin wucin gadi ta RSF ta kasar Sudan, tana yin garkuwa da mazauna wuraren da ta kama a yankin Darfur tana neman sai ‘yan’uwansu sun biya diyya kafin ta sake su. Shaidun suka ce wadanda suka kasa biya, ana kashe…

Ci Gaba Da Karatu “RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur” »

Afrika

Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza
Published: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza
Published: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A GazaPublished: December 3, 2025 at 8:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Babban sakataren MDD, Antonio Guterres, yace akwai babban kuskure kan yadda Isra’ila ta gudanar da farmakin soja a zirin Gaza, kuma akwai kwakkwarar shaidar cewa ta aikata laifuffukan yaki a lokacin hare-haren. Da yake magana yau laraba a wajen wani taron da kamfanin dillancin labarai na Reuters ke shiryawa, Mr. Guterres yace an yi biris…

Ci Gaba Da Karatu “Guterres: Babban Kuskure Ne Yadda Isra’ila Ta Kai Farmaki A Gaza” »

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu
Published: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu
Published: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin TinubuPublished: December 3, 2025 at 5:53 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta himmatu wajen tabbatar da ‘yancin ‘yan jarida, kare dimokiraɗiyya, da tabbatar da tsaro a fagen yaɗa labarai a Najeriya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a Taron Shekara-shekara na Cibiyar ‘Yan Jarida ta Duniya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu” »

Labarai

FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.
Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan
FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.Published: December 3, 2025 at 11:04 AM | By: Bala Hassan

FIFA na ci gaba da fadada dokokin VAR don gasar cin kofin duniya ta 2026, gami da ba da damar yin bita kan shawarwarin bugun kusurwa. FIFA na shirin gabatar da babban haɓakawa ga tsarin Mataimakin Alkalin wasa na Bidiyo (VAR) a gasar cin kofin duniya ta FIFA ta 2026, duk da cewa da farko…

Ci Gaba Da Karatu “FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026.” »

Wasanni

Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

Posted on December 3, 2025December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL
Published: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFLPublished: December 3, 2025 at 8:52 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 3, 2025

An Zabi Gwarzuwar ‘Yar Wasa na Gasar Firimiyar lig na Mata NWFL 2025/26 Makon Farko. An zabi Janet Akekoromowei, ‘yar wasan gaba ta Bayelsa Queens a matsayin gwarzuwar ‘yar wasa a gasar Firimiyar lig na Mata NWFL, ta Najeriya. Janet ta samu kuri’u 1209, inda ta doke ‘yar wasan tsakiya ta Nasarawa Amazons, Hembafan Ayatsea…

Ci Gaba Da Karatu “Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL” »

Wasanni

Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 3, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus
Published: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan
Kocin Ranchers Bees Ya Yi MurabusPublished: December 3, 2025 at 12:02 AM | By: Bala Hassan

Kocin Bassey Ya Yi Murabus Daga Ranchers Bees, Babban Kocin Kungiyar Kwallon Kafa ta Ranchers Bees, Kaduna, Patrick Bassey ya yi murabus nan take, in da bayyana damuwarsa game da matsalolin tsaro, rashin kyawun yanayin walwala da kuma ci gaba da tsoma baki a harkokin horaswa daga shugabannin kungiyar. A cikin wata takardar ya rubuta…

Ci Gaba Da Karatu “Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus” »

Wasanni

Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu
Published: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Posted on December 2, 2025December 2, 2025 By Bala Hassan No Comments on Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu
Published: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025
Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan WasansuPublished: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Magoya Bayan Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Nice, Sunkai Hari Wa ‘Yan Wasansu. Dan wasan gaba na Najeriya Terem Moffi da abokin wasansa na Ivory Coast Jérémie Boga sun fuskanci mummunan hari daga magoya bayan OGC Nice da suka fusata a ranar Lahadi da yamma bayan rashin nasarar da kungiyar ta samu a hannun Lorient da…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu” »

Wasanni

Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)
Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Posted on December 2, 2025December 2, 2025 By Bala Hassan No Comments on Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)
Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025
Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)Published: December 2, 2025 at 6:45 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Mai tsaron ragar ƙungiyar kwallon kafa ta Kamaru Andre Onana ya sake fuskantar wani mummunan rauni hakan yasa aka cire shi daga tawagar Kamaru da za ta fafata a gasar cin kofin kasashen Afirka da ke tafe. Dan wasan mai shekaru 29 ya sha wahala a kakar wasa ta 2025-26, bayan ya rasa matsayinsa na…

Ci Gaba Da Karatu “Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 12 13 14 15 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya Labarai
  • Dan Hamayya Ya Amince Da Faduwa A Zaben Kasar Benin Afrika
  • Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta Labarai
  • Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi Afrika
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna Afrika
  • Najeriya Da Poland Za Su Hada Kai Kan Tsaro da Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.