Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali
Amurka ta zargi kasar Rwanda da laifin haddasa tashe-tashen hankula da kuma yaki a bayan da ‘yan tawayen kungiyar M23 da take goyon baya a gabashin kasar Kwango ta Kinshasa suka ci gaba da kai hare-hare da kwace yankuna. Wannan farmaki na ‘yan tawayen na barazanar gurgunta kokarin shugaba Donald Trump na Amurka na kawo…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali” »

