APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye
Injiniya Dr. Usman Maijama’a Kallamu ya zama ɗan takarar jam’iyyar APC a zaɓen cike gurbin kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye. An gudanar da zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC ƙarƙashin jagorancin Shugaban Kwamitin Zaɓen, Dr. Habu Dahiru, Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Gombe, tare da halartar jami’an hukumomin…

