Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC
Published: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC
Published: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIECPublished: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin Jihar Gombe da aka gudanar a ranar Asabar a kananan hukumomi 11 da kuma Sabbin Gundumomin Ci Gaba na Kananan Hukumomi (LCDAs) guda 13 na jihar. Da yake bayyana sakamakon zaben a Gombe, Shugaban Hukumar Zabe…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
Published: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
Published: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin FilayePublished: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake nuna ƙudirin ta na inganta tsarin amfani da ƙasa da gudanar da harkokin filaye ta hanyar ƙaddamar da sabon ofishin Hukumar Tsarin Bayanan Kasa na Zamani (GOGIS) a Gundumar Shehu Abubakar. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da ofishin, Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa sauye-sauyen da ake yi ta…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti
Published: June 26, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti
Published: June 26, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A EkitiPublished: June 26, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta bayyana cewa ta lalata gonakin wiwi masu fadin sama da hekta 51 tare da kama mutane 281 da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi, sayarwa da kuma amfani da su a jihar Ekiti cikin shekara guda. Kwamandan NDLEA na jihar, Rufus Aina, ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
Published: June 24, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci
Published: June 24, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanciPublished: June 24, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) ta shigar da ƙara a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja kan shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, bisa zargin badakalar kuɗi da kuma tallafa wa ayyukan ta’addanci. Rahotanni sun nuna cewa hukumar ta gabatar da tuhume-tuhume guda 12 a kansa, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Miyetti Allah Zai Fuskanci Shari’a Kan Zargin Badakalar Kuɗi da Ta’addanci” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
Published: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
Published: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar GasPublished: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe, tare da haɗin gwiwar Kamfanin Rift Oil Petroleum Company Limited da ke Abuja, ta ƙaddamar da wani shirin horaswa na musamman ga matasa da masu sana’o’i sama da 100 daga ƙananan hukumomi 11 na jihar, domin inganta ƙwarewarsu da shirya su don cin gajiyar damar aiki a fannin mai da iskar gas….

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
Published: June 22, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki
Published: June 22, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da TsakiPublished: June 22, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Sufeto Janar na ’Yan Sanda (DIG) mai kula da shiyar Arewa Maso Gabas, Zakariyya Fera, da Ibrahim Baba Zango sun buƙaci masu ruwa da tsaki da su ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da hukumomin tsaro domin daƙile ayyukan masu aikata laifuka da magance matsalolin tsaro a yankin. DIG Fera da Baba Zango sun bayyana hakan…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Gombe Ta Karbi Bakuncin Taron Tsaro Tsakanin DIG Da Masu Ruwa Da Tsaki” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
Published: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
Published: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin GombePublished: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kamfanin Kasuwar Hannayen Jari ta Najeriya (NGX Group), Alhaji Dakta Umaru Kwairanga, Sarkin Fulanin Gombe, ya taya shugabanni, ma’aikata da masu ruwa da tsaki na HBM Nigeria Plc murnar sauya sunan kamfanin daga Lafarge Africa Plc zuwa HBM Nigeria Plc. Kwairanga ya bayyana hakan ne a wajen bikin ƙaddamar da sabon sunan kamfanin da…

Ci Gaba Da Karatu “Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
Published: June 21, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
Published: June 21, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa LabaraiPublished: June 21, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mahalarta Taron Tsaro na Ƙasa da Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) tare da haɗin gwiwar Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) suka shirya a Abuja, sun yi kira da a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin fuskantar ƙalubalen tsaron da ƙasar ke fama da su tare da inganta…

Ci Gaba Da Karatu “An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rediyo, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Tsaro

Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
Published: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
Published: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga ManomaPublished: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ƙarƙashin Asusun Bunƙasa Noma na Ƙasa (NADF) ta ƙaddamar da kashi na farko na Shirin Tallafin Kayan Aikin Noma (FISP) a yankin Arewa maso Yamma, inda aka raba buhunan taki 100,800 ga ƙananan manoma 25,200 a jihohin Katsina, Kano, Kaduna, Kebbi da Jigawa. Da yake jawabi a wajen ƙaddamar da shirin a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal
Published: June 20, 2026 at 9:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal
Published: June 20, 2026 at 9:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A FatakwalPublished: June 20, 2026 at 9:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A cikin wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar, DSP Buhari Abdullahi, ya fitar, ya bayyana cewa jami’an Sashen Binciken Sirri (SID) na rundunar, tare da haɗin gwiwar jami’an Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC), sun gano motar ne yayin wani aikin tantance bayanan motoci a Ofishin Ba da Lasisin Motoci na Hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Bayan Shekaru Biyar, Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Gano Motar da Aka Sace A Fatakwal” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 6 7 8 … 64 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya Amurka
  • ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
  • Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa Afrika
  • Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
  • Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
  • Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
  • Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.