Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
Published: April 16, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
Published: April 16, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan KuɗaɗePublished: April 16, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Rundunar Karewa Al’umma a jihar Zamfara, da aka fi sani da “Askarawa”, sun kama wasu na’urorin fashewa, makudan kuɗaɗe, da sauran kayan tallafi da ake zargin za’a kaiwa ’yan bindiga a ƙauyen Bindin da ke Ƙaramar Hukumar Maru. Kwamandan rundunar CPG na jihar, AIG Shehu Muhammad Dalijan (mai ritaya), ya bayyana hakan yayin da…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
Published: April 15, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
Published: April 15, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu BalaPublished: April 15, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

ADC ta kori Nafi’u Bala Gombe saboda zargin yi wa jam’iyyar zagon kasa kamar yadda Faisal Kabiru ɗaya daga cikin masu magana da yawun jam’iyyar ya shaida wa Manema labarai a yayin taron Jam’iyar wanda yace ya jefa jam’iyyar cikin mawuyacin hali.  

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
Published: April 15, 2026 at 3:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: April 15, 2026

Posted on April 15, 2026April 15, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
Published: April 15, 2026 at 3:21 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: April 15, 2026

ADC Ta Kaucewa Matakin INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Da Ya Tabbatar Da Jagorancin David Mark Jam’iyyar adawa ta ADC ta gudanar da babban taro na kasa ta hanyar kin amincewa da matakin hukumar zabe na gargadin kar ta yi hakan. Taron dai ya tabbatar da jagorancin Sanata David Mark wanda hukumar zabe ta…

Ci Gaba Da Karatu “ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
Published: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
Published: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar KwaraPublished: April 14, 2026 at 9:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya ‘yan sandan kasar sun kama mutane 33 wadanda ta bayyana su a zaman ‘yan banga kan zargin wani hari da aka kai kan wani coci a jahar kwara cikin watan Nuwamba, har aka yi garkuwa da mutane 38, kamar yadda rundunar ta fada a ranar talata, a zaman wani mataki na murkushe masu…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin JilliPublished: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karin haske kan harin nan da jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa (NAF) suka kai a yankin Jilli na Karamar Hukumar Gubio, Jihar Borno, ranar 11 ga Afrilu, 2026. Gwamnati ta bayyana cewa harin ba na kan-mai-uwa da wabi ba ne; an kai shi ne kai-tsaye kan maboyar ’yan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Published: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El RufaiPublished: April 14, 2026 at 1:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar Kotun Tarayya ta bayar da belin Nasir El-Rufai akan wassu sharudda. El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna yana tsare ne a hannun Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuka ta kasa (ICPC). An Bada Belin El Rufai akan Naira Miliyan 200 tare kuma da hanashi hira da ‘yan jarida “An bayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin NajeriyaPublished: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana fargabar mutuwar aƙalla mutane 200 bayan jiragen yaƙin sojin Najeriya sun kai hari a wata kasuwar ƙauye yayin da suke bin mayaƙan ƙungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi a arewa maso gabashin ƙasar a daren Asabar, kamar yadda wani kansila na yankin da mazauna wurin suka bayyana a jiya Lahadi. Rundunar Sojin Sama ta Najeriya, yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaciPublished: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotu a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja ta kama fiye da mutane 300 da alifin ta’addanci a ranar Jumu’a, a wani zaman kotu da aka shafe kwanaki hudu ana yi. An fara zaman sauraren karar a kotu ne ranar Talata, inda yawanci wadanda aka gurfanar suka amsa laifin da gwamnatin Najeriya ke tuhumar su…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan YariPublished: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta bayyana samun nasarar daure mutum 386 daga cikin mutum 508 da ake tuhuma da laifukan ta’addanci a wata gagarumar shari’ar bai daya da aka gudanar. Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin kasar , Lateef Fagbemi (SAN), ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai ranar Juma’a. Ya bayyana cewa, Adadin Wadanda Aka…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare
Published: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin DarePublished: April 10, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya gamayyar mayakan kungiyar Boko Harama da ISWAP sun kai hari na hadin baki cikin dare kan sansanoni daban daban a jihar Barno, har suka kashe wani janar da wasu sojojin kasar, kamar yadda wasu majiyoyin soji suka fada ranar Ahamis. Helkwatar mayakan kasar, sunce mayakan sun kai hari kan wata cibiyar sojoji da…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 11 12 13 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
  • Boko Haram Ta Kai Hari Maiduguri Cikin Dare Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci Afrika
  • Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha Labarai
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango Labarai
  • Gwamnatin Gombe: Babu Hannun mu a Cin Zarafin Kansilan Mazabar Shamaki Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.