Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Published: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Published: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin TsaroPublished: February 20, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da takwaran aikinsa na Jamus Chancellor Friedrich Merz, sun tattauna ta wayar tarho kan batun tsaro, makamashi lantarki, da kuma kayayyakin more rayuwa, kamar yadda ofishin shugaban kasan ya fada a ranar Alhamis. A maganar da suka yi ranar Laraba, na tsawon minti tara, shugabannin biyu sunyi magana kan sake…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro” »

Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo
Published: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo
Published: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar OndoPublished: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutum biyu sun mutu a wani rikici yayin zaɓen shugabannin APC a Ondo Rundunar ‘yan sanda ta jihar Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum biyu tare da jikkata wasu uku sakamakon rikicin da ya ɓarke a taron zaɓen shugabannin mazabu na jam’iyyar APC a Idanre. Mai magana da yawun rundunar, Abayomi Jimoh, ya ce lamarin…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo” »

Najeriya, Siyasa, Tsaro

An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi
Published: February 19, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi
Published: February 19, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A BauchiPublished: February 19, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta ceto wani mutum mai matsakaicin shekaru, Muhammad Lawan da aka fi sani da Babangida, wanda ake zargin mahaifinsa ya tsare shi a cikin gida tare da daure shi da sarka na tsawon shekaru goma sha bakwai (17). Wani dan kishin kasa ne ya sanar da ’yan sanda cewa Babangida…

Ci Gaba Da Karatu “An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi” »

Labarai, Najeriya

Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan Shekarar
Published: February 19, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan Shekarar
Published: February 19, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan ShekararPublished: February 19, 2026 at 3:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Azumi lokaci ne na sadaukar da kai ga ibada, nuna tausayi ga wadanda ke cikin kunci. A yayinda al’ummar musulmi suka tashi da azumin watan Ramadan a wannan Laraba, suma mabiya addinin Kirista sun tashi da azumi na kwanaki arba’in da ake kira Lent. Malam Abdullahi Usman Abubakar, shine Ladanin babban masallacin Jos, yace azumi…

Ci Gaba Da Karatu “Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan Shekarar” »

Labarai, Najeriya

Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe
Published: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe
Published: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar ZabePublished: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya sanya hannu kan sabuwar dokar zaɓe Shugaban Kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe ta shekarar 2022, da aka yi wa garambawul zuwa ta shekarar 2026. Hakan ya biyo bayan amincewar Majalisar Dokoki ta Ƙasa da kudurin dokar a ranar Talata, bayan shafe watanni ana muhawara da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe” »

Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa
Published: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa
Published: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da ShakatawaPublished: February 18, 2026 at 4:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta bada da umarnin rufe dukkan wuraren bukukuwa wato event centre da na shaƙatawa a fadin jihar. Hakazalika hukumar ta hana kidan DJ da kuma gidajen gala yayin da aka fara azumin watan Ramadan. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ne ya sanar da hakan cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Zamfara: Sai Mun Hada Kai Don Kawo Karshen Ta’addanci
Published: February 18, 2026 at 3:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zamfara: Sai Mun Hada Kai Don Kawo Karshen Ta’addanci
Published: February 18, 2026 at 3:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zamfara: Sai Mun Hada Kai Don Kawo Karshen Ta’addanciPublished: February 18, 2026 at 3:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Zamfara a Najeriya ta ƙaddamar da sabbin motocin yaƙi masu sulke (Armoured Personnel Carriers APCs) tare da gabatar da ingantaccen tsarin jiragen sama marasa matuƙi na sa-ido (Unmanned Aerial Systems – UAS), a wani muhimmin mataki na ƙarfafa tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma. Gwamnan jihar, Dauda Lawal, ne ya jagoranci sayo…

Ci Gaba Da Karatu “Zamfara: Sai Mun Hada Kai Don Kawo Karshen Ta’addanci” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs)
Published: February 18, 2026 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs)
Published: February 18, 2026 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs)Published: February 18, 2026 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya a ranar Talata, ya karɓi baƙuncin takwaransa na Jihar Yobe, Alhaji Mai Mala Buni, tare da Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Siyasa da Sauran Al’amura, Hon. Ibrahim Kabir Masari, don ƙaddamar da muhimman ayyuka da aza tubalin gina Sakatariyar Gundumomin Ci Gaba (LCDAs) a jihar….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs)” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China
Published: February 17, 2026 at 10:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China
Published: February 17, 2026 at 10:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar ChinaPublished: February 17, 2026 at 10:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin Dangote ya sanya hanu kan wata yarjejeniyar sayan wasu na’urori daga hanun wani kamfanin kasar China Xuzhou kan kudi dala milyan 400, da zai taimaka wajen hanzarta fadada ayyukan tace mai zuwa ganga milyan 1 da dubu dari 400 a ko wace rana, kamar yadda kamfanin yayi bayani a ranar talata. Ana sa ran…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China” »

Kimiya, Labarai, Najeriya

Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma
Published: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma
Published: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta NomaPublished: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da wasu sabbin taraktocin noma guda 2,000 domin bunkasa aikin noma na zamani a fadin kasar tare da nufin noma sama da hekta miliyan 1.5 a duk shekara. Ministan Noma da Samar da Abinci, Abubakar Kyari, ne ya bayyana hakan yayin bikin kaddamar da shirin a ranar Litinin a Abuja, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i

Posts pagination

Previous 1 … 12 13 14 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur Labarai
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Da Haɗin Guiwar Gwamnatin Jihar Zamfara Suna Shirin Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Jihar Rumbun Hotuna
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari Afrika
  • Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
  • Amurka Ta Jefa Makamin Tomahawk A Makarantar Yara Mata Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.