Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil
Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sanar da shirin fara aikin gina babban rumbun samar da wutar lantarki ta hanyar hasken rana (solar minigrid) mai ƙarfin Megawatt biyu (2MW) a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote (ADUST) da ke Wudil, a Jihar Kano. Wannan aiki yana ɗaya daga cikin shirye-shiryen inganta wutar lantarki a…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil” »

