Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba
Published: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba
Published: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin LambaPublished: November 21, 2025 at 5:05 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Umaro Sissoco Embalo na kasar Guinea-Bissau, yana fuskantar kalubale sosai a zaben shugaban kasar da ake shirin yi a kasar jibi Lahadi, yayin da aka ce kasar tana kara zamowa zangon masu safarar hodar iblis ta Cocaine daga kasashen kudancin amurka. Babban mai adawa da shi, shine Fernando Dias na jam’iyyar PRS, wanda mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba” »

Afrika

Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun KoliPublished: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mukarraban shugaban ‘yan awaren Biyafara Nnamdi Kanu sun yi alwashin daukaka kara biyo bayan yanke ma sa hukuncin daurin rai da rai a babbar kotun tarayya ta yi. Daya daga lauyoyi na kan gaba wajen kare Kanu, Aloy Ejimakor ya bayyana wannan muradi da zayyana cewa har kotun koli za su iya zuwa don bin…

Ci Gaba Da Karatu “Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20
Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20
Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20Published: November 21, 2025 at 4:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Fadar shugaban Amurka ta White House ta musanta kalamun da shugaba Cyril Ramaphosa na Afrika Ta Kudu (ATK) yayi jiya Alhamis inda yake cewa Amurka tana tunanin canja ra’ayinta game da kauracewa taron kolin kasashen kungiyar G20 a birnin Johannesburg. A wajen wani taron manema labarai da manyan jami’an Kungiyar Tarayyar Turai jiya alhamis, shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20” »

Afrika

Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Posted on November 20, 2025November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025
Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-RaiPublished: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wata kotu a Najeriya ta yanke hukumcin daurin rai da rai a gidan kurkuku, a kan madugun kungiyar ‘yan awaren nan ta Biafra, ta kudu maso gabashin Najeriya, Nnamdi Kanu, bayan da ta same shi da dukkan laifuffuka guda 7 da aka tuhume shi da aikatawa da suka shafi ta’addanci. Mai shari’a Ja’es Omotosho na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Masana da manazarta a fannin tattalin arziki a Najeriya sun fara fashin baki akan kasafin kudi da Gwamnatin jihar Kano ta shirya domin tunkarar shekarar kudi ta badi. A jiya Laraba ne dai gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin a zauren majalisar dokokin, inda yace gwamnatin jihar ta shirya kashe kusan naira…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!” »

Najeriya

Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain
Published: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain
Published: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga UkrainPublished: November 20, 2025 at 2:47 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ukraine ta ce an kashe mutane akalla 26, yayin da wasu da dama aka rasa inda suke a wani harin da Rasha ta kai da jiragen drone da makamai masu linzami, cikin daren nan a kan wasu gine-ginen gidajen kwana a birnin Ternopil na yammacin kasar. Ministan harkokin cikin gida na Ukraine, Ihor Klymenko, yace…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain” »

Labarai

Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan
Published: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan
Published: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin SudanPublished: November 20, 2025 at 2:40 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Donald Trump na Amurka yace zai taimaka wajen kawo karshen yakin da ake yi a kasar Sudan, a bayan da Yarima mai jiran gado na Sa’udiyya, Muhammad bin Salman, ya roke shi da ya sa baki a lamarin. Shugaba Trump ya fada wajen wani taron zuba jari a Sa’udiyya jiya Laraba, cewa minti 30…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan” »

Labarai

Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35
Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35
Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35Published: November 18, 2025 at 11:31 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Amurka da Saudiyya sun bada sanarwar cewa kasar Saudi Arabiya zata zuba jari na zunzurutun kudi dalar Amurka Bilyan dubu dari ko kuma trillion daya. Shugabannin sun  bayyana hakan ne lokacin da shugaba Trump ya karbi bakoncin  Yerima Muhammad Bin Salman a fadar  White House yau Talatan. Shugaba Trump yana son ganin Saudiyya ta sihga…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35” »

Labarai

Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci
Published: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci
Published: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanciPublished: November 18, 2025 at 9:52 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kashe-kashen al’umma, garkuwa da mutane da sauran ayyukan ta’addanci dake aukuwa a Arewacin Najeriya sun kasance barazana ga zaman lafiya da ci gaba a yankin. Rarrabuwar kawuna tsakanin al’ummomin yankin ta bangaren addini, kabila da siyasa, sun kara rincabewa da dai-dai tuwan samun hanyoyin dakile matsalolin tsaron. Hajiya Aisha Aliyu dake aikin wanzadda zaman lafiya…

Ci Gaba Da Karatu “Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci” »

Labarai

Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi
Published: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi
Published: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe ShiPublished: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wata haɗakar kungiyoyin fararen hula a Najeriya ta nemi gwamnatin Amurka da ta kakabawa Gwamna Umar Mohammed Bago na Jihar Neja takunkumin hana shiga ƙasar, wato ta hana shi bisa tare kwace duk wasu kaddarori na Gwamnan dake kasar ta Amurka. Kungiyar dai ta zargi Gwamna Umar Bago da yin karan tsaye ga hakkin Dan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 133 134 135 136 Next

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar Afrika
  • ‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha Afrika
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Majalisar Wakilai Ta Rikon Kwaryar Nijar Ta Gudanar Da Zama Karo Na Biyu Afrika
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.