Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun WadaPublished: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji Dr Abubakar Shehu Abubakar III Yayin Gabatar Da Hawan Tudun Wada a Cigaba da gudanar da Bukukuwan Sallar Azumi a Gombe

Labarai, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni
Published: March 23, 2026 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni
Published: March 23, 2026 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira MatsuguniPublished: March 23, 2026 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Chad ta fara sauyawa ‘yan gudun hijira dake sansanin iyakar ta da kasar Sudan matsuguni, yayin da take shirin aikewa da sojoji wajen don dakile hare-hare da ake kawo musu daga makwabtan nasu, kamar yadda wani jami’in kula da ‘yan gudun hijira na kasar ya shaidawa kamfanin dillancin labari na Reuters. A makon da…

Ci Gaba Da Karatu “Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya
Published: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya
Published: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A KenyaPublished: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Kenya ranar Litinin tace tana samun karin fasinjoji a jiragen ta na Kenyan Airways sakamakon yakin Gabas ta Tsakiya, inda yawanci fasinjojin daga Turai ne Asia da Amurka. Yakin da Amurka da Isra’ila suke yi da Iran ya hargitsa zirga-zirgar jiragen sama na duniya, abinda ya jawo wasu kamfanonin jiragen kara kudi da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya KaruPublished: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Man da matatar mai ta Dangote ke fitarwa zuwa kasashen Afirka ya karu sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya, da ya haddasa cikas a samar da makamashi ta hanyoyin da aka saba shiga da fita da su. Bayanai daga kamfanin dake tantance tankokin dakon mai, Kpler ya nuna cewa dangogin danyen mai da suka hada da…

Ci Gaba Da Karatu “Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran
Published: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran
Published: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da IranPublished: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya dage kai hare-hare cibiyar wutar lantarki ta Iran. Trump yace jakadun sa biyu sun tattauna da wani jagora na Iran da ake ganin girman sa. Ya kara da cewa akwai dama sosai ta cimma yarjejeniya. Iran kuma a nata bangaren ta musanta cewa an gudanar da wata tattaunawa. Farashin man…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Posted on March 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan
Ƙungiyar ‘Yan Jarida  (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin MambobintaPublished: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Bauchi ta yi Allah wadai da mummunan hari da wasu jami’an ‘yan sanda suka kai wa ma’aikatan gidan rediyon Albarka a Bununu, Tabawa Balewa LG, Jihar Bauchi a lokacin bikin Sallah. “Wannan mummunan aiki na ta’addanci babban take hakkin dan adam ne, kuma ya zamo karan tsaye…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba
Published: March 23, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba
Published: March 23, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A CubaPublished: March 23, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasar Cuba ta ce ta fara ƙoƙarin dawo da wutar lantarki tun da sassafe a ranar Lahadi, bayan da tsarin rarraba wutar lantarki na ƙasar ya rushe karo na biyu cikin mako guda, a yayin da takunkumin man fetur na Amurka ke ci gaba da yi wa gundarin tsarin makamashin tsibirin illa mai tsanani. Tsarin…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi
Published: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi
Published: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara TashiPublished: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana sa ran farashin mai zai ƙara tashi a yau Litinin, bayan da ya rufe kasuwa kafin ƙarshen mako a mafi girman matsayinsa cikin kusan shekaru huɗu, sakamakon barazanar da Amurka da Iran suka yi na kai hari kan cibiyoyin makamashi, a cewar manazarta a jiya Lahadi. Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar a…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC
Published: March 23, 2026 at 7:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC
Published: March 23, 2026 at 7:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICCPublished: March 23, 2026 at 7:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Zarge-zargen aikata ba daidai ba na lalata da aka yi wa babban mai gabatar da ƙara na Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) na ci gaba da kasancewa ƙarƙashin nazari daga ɓangaren zartarwa na kotun, a cewar wata takardar cikin gida da aka rabawa ma’aikata jiya Lahadi, wadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya…

Ci Gaba Da Karatu “An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC” »

Afrika, Amurka, Labarai

Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf
Published: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf
Published: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A GulfPublished: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Lahadi Iran ta bayyana cewa za ta kai hari kan tashar makamashi da na ruwa na ƙasashen maƙwabta a yankin Gulf, a matsayin martani idan Shugaban Amurka, Donald Trump, ya aiwatar da barazanar da ya yi na kai hari kan tashar wutar lantarki na Iran cikin sa’o’i 48, lamarin da ke ƙara tsananta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 21 22 23 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
  • Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel Labarai
  • An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
  • Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda Siyasa
  • Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
  • Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.