“Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta cika alkawarin da tayi na bai wa ‘yan wasan Super Eagles Gidajen bayan kammala Gasar AFCON 2023. ‘Yan wasan tawagar Ƙungiyar Kwallon kafar Super Eagles na Najeriya sun karbi Gidajen da Gwamnatin Ƙasar ta yi musu alkawari sakamakon nasarar da suka samu a Gasar cin kofin Kasashen Afirka na 2023 (AFCON)…
Ci Gaba Da Karatu ““Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023” »

