Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya zabi wani tsohon babban Hafsan Sojoji ya maye gurbin ministan tsaron Kasar wanda yayi murbus jiya Litinin, a lokacin da akasami karin sace sacen mutane, da hare haren ‘yan ta’addar dake ikirarin Musulunci a Arewacin Kasar, lamari da ya kai ga shugaban kasar ayyana dokar tabaci. Dan shekaru 58…
Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja” »

