Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Sojojin kasar Congo da wasu dakarun ‘yan tawaye masu marawa gwamnati baya sun kara shigowa yankin gabashin garin Uvira, a cewar mazauna garin ranar Litinin, wata daya kacal bayan da ‘yan tawayen M23, da Rwanda ke marawa baya suka mamaye garin, abin da ya wargaza kokarin kawo zaman lafiya da shugaban Amurka Donald Trump ke…
Ci Gaba Da Karatu “Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira” »

