Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano
Published: December 1, 2025 at 4:00 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 1, 2025

Posted on December 1, 2025December 1, 2025 By Mahmud Kwari No Comments on An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano
Published: December 1, 2025 at 4:00 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 1, 2025
An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta KanoPublished: December 1, 2025 at 4:00 PM | By: Mahmud Kwari | Updated: December 1, 2025

Hukumar kare hakkin dan Adam ta Najeriya tace kawancen aiki data kulla da Kotun Sulhu ta jihar Kano (Kano Multi-Door Court) yana haifar da sakamako mai kyau, ta fuskar warware matsalolin danne hakkoki a tsakanin al’uma. A taron kaddamar da sabbin mambobin majalisar kula da ayyukan Kotun, shugaban Ofishin shiyyar Kano na hukumar Abdullahi Shehu…

Ci Gaba Da Karatu “An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano” »

Labarai

Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi
Published: December 1, 2025 at 11:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025

Posted on December 1, 2025December 1, 2025 By Bala Hassan No Comments on Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi
Published: December 1, 2025 at 11:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025

Bayan wafatin Sheikh Dahiru. Tun bayan rasuwan Mashahurin Malamin addinin Musulunci nan kuma daya daga cikin Khalifofin Shehu Ibrahim Inyass, wato Sheikh Dahiru Usman Bauchi Al’ummar Musulmi Daga cikin da wajen Nijeriya sunci gaba da zuwa ta’aziyya. Kuma Babban abinda Al’umma suka fi damuwa dashi shine Yaya Zaayi wannan tafiyar da ya xora Al’ummar Musulmi…

Ci Gaba Da Karatu “Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya
Published: December 1, 2025 at 5:57 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025

Posted on December 1, 2025December 1, 2025 By Bala Hassan No Comments on Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya
Published: December 1, 2025 at 5:57 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025
Kocin Zambia Na Mata Ba LafiyaPublished: December 1, 2025 at 5:57 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025

Babban Kocin Zambia ta na fama da Rashin Lafiya, Mataimakinta Zai Karɓi Aiki Hukumar ƙwallon ƙafa ta Zambia (FAZ) ta bayyana rashin lafiyar kocin Copper Queens Nora Häuptle yayin da ƙungiyar ke ƙara himma wajen shirye-shiryen gasar cin kofin ƙasashen Afirka ta mata ta 2026 (WAFCON) a Morocco, in ji rahoton A cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya” »

Labarai, Wasanni

Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan Hanyoyi
Published: November 30, 2025 at 7:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan Hanyoyi
Published: November 30, 2025 at 7:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan HanyoyiPublished: November 30, 2025 at 7:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Zamu tabbatar da kawo karshen hadura a lokacin Bukukuwan karshen shekara – inji Jami’an Hukumar kiyaye hadura a Gombe. Hukumar kiyaye hadura ta kasa reshen jihar Gombe ta shirya taron fadakar da jama’a game da illar gudu fiye da kima, tare da tukin ganganci yayin bukukuwan karshen shekara. Kwamandan hukumar kiyaye hadura a jihar Gombe,…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar Bin Dokokin Tuki A Kan Hanyoyi” »

Labarai

Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce!
Published: November 30, 2025 at 3:34 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce!
Published: November 30, 2025 at 3:34 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce!Published: November 30, 2025 at 3:34 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mataimakin Shugaban jami’ar jihar Gombe Ferfesa Sani Yauta ya kaddamar da littafi mai take Sauye-Sauye a bangaren ilimi da shugabanci. Jami’ar Gombe (GSU) ta gudanar da bikin kaddamar da sabon littafi mai suna “Dynamics of Educational Administration and Planning” wanda Farfesa Sani Ahmed Yauta ya rubuta, a dakin taro na Haruna Kadir Rasheed dake jami’ar….

Ci Gaba Da Karatu “Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce!” »

Najeriya

Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba!
Published: November 30, 2025 at 1:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba!
Published: November 30, 2025 at 1:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba!Published: November 30, 2025 at 1:39 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yayin da aka fara musayar yawu tsakanin gwamnatin jihar Kano da tsohon gwamna Abdullhi Umar Ganduje, da kuma mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Barau Jibrin, game da batun tsaro a jihar. Inda gwamnatin Abba Kabir Yusuf, ke ganin cewar gwamnatin da ta shude ce ta kai su inda suke a yanzu, a bangare daya…

Ci Gaba Da Karatu “Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa
Published: November 29, 2025 at 8:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 29, 2025

Posted on November 29, 2025November 29, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa
Published: November 29, 2025 at 8:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 29, 2025
Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun KasaPublished: November 29, 2025 at 8:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 29, 2025

Kamfanin Orano ya sanar cewa hukumomn Nijar sun fara aiyukan fitar da ton ton na Uranium daga garin Arlit zuwa waje ba tare da sanar da shi ba. Matakin da kamfanin na Faransa ya ce ya saba wa umurnin kotun bankin duniya, wace ta bukaci bangarorin su jira ta kammala shari’ar da ke gabanta. Kawo…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa” »

Afrika

Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed
Published: November 29, 2025 at 9:20 AM | By: Mahmud Kwari | Updated: November 29, 2025

Posted on November 29, 2025November 29, 2025 By Mahmud Kwari No Comments on Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed
Published: November 29, 2025 at 9:20 AM | By: Mahmud Kwari | Updated: November 29, 2025
Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-AhmedPublished: November 29, 2025 at 9:20 AM | By: Mahmud Kwari | Updated: November 29, 2025

Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya DSS ta gayyaci Yusuf Datti Baba-Ahmed, mataimakin Peter Obi, dan takarar shugabancin karkashin Jam’iyyar LP, a zaben 2023. Kafofin labarai na cikin gida a Najeriya, sun ruwaito majiyoyi a hukumar na cewa, hukumar ta DSS na tuhumar Yusuf Datti da kalaman tunzura Jama’ar ta kafofin labarai na kasar,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed” »

Labarai

Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”
Published: November 28, 2025 at 9:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 28, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”
Published: November 28, 2025 at 9:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”Published: November 28, 2025 at 9:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Har sai gwamnatin tarayyar Najeriya da gwamnonin jihohi sun yarda da cewar akwai matsaloli a bangaren tsaro a kasar, da kuma neman taimakon masana wajen magance matsalar. Idan kuwa ba a dauki wannan matakin ba, to babu shakka za’a cigaba da dulmiya rayuwar al’ummah cikin mawuyacin hali. Tsohon Ministan Abubakar Malami, ya kara da cewar…

Ci Gaba Da Karatu “Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”” »

Najeriya

Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke
Published: November 28, 2025 at 2:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 28, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke
Published: November 28, 2025 at 2:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele OkePublished: November 28, 2025 at 2:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kungiyar CISLAC guda cikin kungiyoyin rajin shugabanci na gari a Najeriya, ta bukaci gwamnatin kasar ta janye sunan Mr. Ayodele Oke daga jerin sunayen mutanen data mikawa majalisar dattawan kasar, domin ta amince a nada su jakadun kasashen ketare. A jiya laraba ne, shugaba Tinubu ya mikawa majalisar sunan Alhaji Aminu Dalhatu daga jihar Jigawa…

Ci Gaba Da Karatu “Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 69 70 71 … 76 Next

Sabbin Labarai

  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya Sauran Duniya
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
  • Shugaba Trump Ya Janye Karbar Kudin Fito Daga Wasu Kasashen Turai Amurka
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
  • An Gano Wani Kurkukun Sirri Da Ake Azaftar Da Mutane A Kasar Libya Afrika
  • Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.