Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC
Abba Gida-Gida da Ganduje a cikin gidan gwamnatin jihar Kano. Yayinda Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC Me za ku ce?
Abba Gida-Gida da Ganduje a cikin gidan gwamnatin jihar Kano. Yayinda Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyar APC Me za ku ce?
A ranar lahadi jami’ai a Gwamnatin shugaba Donald Trump na Amurka suna ci gaba da kare matakin da ya kai wani jami’in aikin shige da fice ya harbe tare da kashe wani ba Amurke, a birnin Minneaplos, duk da cewa faya fayan video da mutane da suke wurin yasha ban ban da abunda suke fada,…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke” »
Wani harin da Isra’ila ta kai a zirin gaza ranar lahadi, ya kashe mutane uku a lokaci daban daban a zirin, yayinda wani harin da ta kai da jirgin Drones ya raunata wasu mutane hudu, kamar yadda ma’aikatar kiwon lafiya a yankin ta fada. Wani mai magana da yawun sojojin Isra’ila yace rundunar bata da…
Ci Gaba Da Karatu “Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane” »
Hukumar kula da hakkin Bil’adama ta MDD tayi Allah wadai da kasar Iran ko Farisa a ranar jumma’a, kan keta hakkin Bil’adama, kuma ta bukaci da a gudanar da bincike kan murkushe masu zanga-zanga, mataki da ya halaka dubban mutane. Shugaban hukumar, Volker Turk, wanda ya gayawa wakilan hukumar abubuwa da suka faru a Iran,…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran” »
An ceto mutum daya da ransa, ana kuma fargabar wasu 50 sun halaka, lokacin da karamin jirgin ruwan da suke ciki ya nuste a tekun miditerennean, ba nisa daga gabar ruwa a Tunisia, kamar yadda jami’ai suka fada a ranar lahadi. Mutumin yayi s’o’i 24 cikin ruwa, kuma ya ce yana jin babu wani daga…
Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Ruwan ‘Yan Gudun Hijira Ya Nitse Kogi A Tunisiya” »
Yau litinin farashin zinari ko Gold, ya kai inda ba’a taba gani ba, sama da dala dubu biyar kan ko wani ma auni, yayinda masu zuba jari suke sayensa a zaman kadara ganin yadda zaman dar dar da tankiya a sassan duniya suke karuwa. Zinari da ake kira Spot, farashinsa ya kai dala dubu biyar…
Ci Gaba Da Karatu “Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi” »
Tsagin jam’iyyar APC a jihar Rivers karkashin jagorancin Emeka Beke ya yi maraba da tabbacin da Shugaba Bola Tinubu ya bayar na amincewa da Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar APC a jihar. Sun bayyana hakan a matsayin hujja da ta tabbatar da matsayinsu da suka daɗe suna a kai, duk da rikice-rikicen cikin…
Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC” »
Rundunar ’Yan Sandan jihar Bauchi, ta sanar da kama mutane takwas bayan wani rikici da ya ɓarke tsakanin ma’aikatan karɓar haraji da masu babur a cikin garin Bauchi. A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, SP Nafiu Habib, ya fitar, lamarin ya faru ne a ranar Juma’a, a kusa da kofar Wunti, wato Wunti Gate,…
Ci Gaba Da Karatu “Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi” »
A birnin Mineapolis na jihar Minnesta, mutumin da jami’an shige da fice na Amurka suka harba ranar Asabar, ya mutu, kamar yadda jami’an jihar dana tarayya suka fada, wanda shine mutum na biyu da jami’an tarayya suka harba suka kashe a birnin dake arewacin kasar. Mutumin wanda ba’a bayyana ko wanene ba, hukumar kula da…
Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira” »
Ranar Asabar, Rusha da Ukraine sun tashi daga shawarwarin neman kawo karshen yakin tsakanin su, a zaman da Amurka ta shiga tsakani aka yi a Abu Dhabi, ba tare da an cimma wata yarejeniya ba, da Rasha ta kai hari Ukraine cikin dare wanda ya jefa mutane fiye da milyan daya cikin duhu yayinda kasar…
Ci Gaba Da Karatu “An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba” »