‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine
Fiye da ‘yan Afirka 1,700 ne ke fafatawa da Rasha a yakin da take yi a Ukraine, in ji ministan harkokin wajen Ukraine Andri Sybiha a ranar Larabar da ta gabata, inda ya kara da cewa Moscow na amfani da yaudara wajen yaudararsu. Da yake magana tare da takwaransa na Ghana, Sybiha ya ce ana…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine” »

