Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 14, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran
Published: March 14, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da IranPublished: March 14, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump yayi watsi da kokarin da ‘yan kawancen Amurka na kasashen yankin Gabas ta Tsakiya suke yi na a fara tattaunawar diplomasiyya don kawo karshen yaki da Iran, wanda aka fara mako biyu da suka wuce, a cewar wasu majiyoyi biyu dake da masaniya kan abun. A nata bangaren, kasar Iran ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg
Published: March 14, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg
Published: March 14, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin KhargPublished: March 14, 2026 at 7:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta ce zata mai da martani kan harin da Amurka ta kai a cibiyar mai dake tsibirin Kharg. Fadar gwamnatin Tehran tayi kira ga mutane a Hadaddiyar Daukar Larabawa da su fice daga tasoshi da wurin ajiye jiragen ruwa, da kuma wuraren da ‘yan kasar Amurka ke boyewa, a cewar wani mai magana da…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa
Published: March 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa
Published: March 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya NakasaPublished: March 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sabon shugaban addinin Islama na ran, Mojtaba Khameni, yaji rauni, kuma watakil ya nakasa, inji sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth a jiya jumma’a, har yana tababar yadda za’a yi Mojtaban ya jagoranci kasar, bayan mako biyu na hare haren da Amurka da Isra’ila suke kaiwa kan kasar. A ranar Alhamis ne aka ji kalaman farko…

Ci Gaba Da Karatu “Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
Published: March 14, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
Published: March 14, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A SudanPublished: March 14, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar likitoci ta kasa da kasa “Nagari Na Kowa,” da ake kira Doctors Without Borders mai cibiya a Faransa, ta fada ranar Jumma’a cewa, tayi jinyar mutane 20 sakamakon raunuka da suka samu da ya biyo bayan wani hari da aka kai da jirgin yaki da bashi da matuki, wadda ya tada gobara a wani…

Ci Gaba Da Karatu “MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki
Published: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki
Published: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin ArzikiPublished: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’ai a Afirka suna gargadin cewa tashin goron zabbi da farashin mai yayi sakamakon yakin Iran, zaiyi kalubale ga manufofin tattalin arziki, kuma zaiyi illa ga a wasu muhiman sassa kamar hakar ma’adinai, wadda hakkan zai dagula farfadowar tattalin arzikin kasashe da suke nahiyar. Manyan bankuna a birane daga Accra zuwa Luanda suna ta rage…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata
Published: March 14, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata
Published: March 14, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya NataPublished: March 14, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tun gabannin Amurka da Isra’ila su kaddamar hari kan Iran, Farisa mai bin tafarkin shari’a a gudanar da harkokin kasar, ta shirya nata makamin, ta wajen yin garkuwa ko shinge kan babbar hanyar da ake bi ta ruwa na safarar mai da duniya ta dogara akai a zaman nata karfi, duba da fin karfinta ta…

Ci Gaba Da Karatu “Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran
Published: March 14, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran
Published: March 14, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki IranPublished: March 14, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump yace Amurka zata kai farmaki mai tsanani kan Iran “makon da yake zuwa,” jim kadan bayan da ya dage takunkumi kan sayen mai daga Rasha na tsawon kwanaki 30, da nufin saukaka farashin mai da yayi tashin goron zabbi, sakamakon hare-haren hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamr kan Iran. Farashin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka
Published: March 13, 2026 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka
Published: March 13, 2026 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga AmurkaPublished: March 13, 2026 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Eswatini ta ce ta samu karin mutane hudu da aka kora daga kasar Amurka ranar Alhamis, wanda ya kai adadin zuwa akalla mutum 19 yayin da gwamnatin Trump ke ci gaba da yaki da bakin haure. Biyu daga cikin sabbin ‘yan gudun hijirar sun fito ne daga Somalia, daya daga Sudan, daya kuma daga Tanzaniya….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz
Published: March 13, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz
Published: March 13, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar HormuzPublished: March 13, 2026 at 8:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta bada tabbacin ci gaba da yaki tare da rufe mashigin Hormuz a matsayin abin da za ta iya kaiwa ga Amurka da Isra’ila, in ji sabon Jagoran juyin juya halin Musulunci Mojtaba Khamenei a ranar Alhamis a cikin kalaman farko da aka danganta shi da shi tun bayan da ya gaji mahaifinsa da…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran
Published: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran
Published: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar IranPublished: March 13, 2026 at 7:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis Amurka da kasashen Yamma sun kai ruwa rana da Rasha da China a kan shirin nukiliyar Iran, yayin da Washington ta nemi Majalisar Dinkin Duniya ta kara tabbatar da yakin da ta kaddamar kan Iran makonni biyu da suka gabata. A wani taro na mambobi 15 na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 16 17 18 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela Amurka
  • Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
  • An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC Afrika
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya Afrika
  • FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya Najeriya
  • Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba Trump Afrika
  • Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi Afrika
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.