Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin
Published: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin
Published: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Saudiya Zata Cika Azumi TalatinPublished: March 18, 2026 at 3:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ba a ga jaririn Watan shawwal ba a Yau laraba saboda haka za a yi karamar Sallah 1447 a ranar juma’a a cewar kwamitin kula da duban wata a kasar. (Kafar SN)

Kimiya, Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani
Published: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani
Published: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali LarjaniPublished: March 18, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, Isra’ila ta bada sanarwar ta kashe babban jami’in tsaro a Iran, jami’in Farisa mafi-girma da ta auna hari akansa tun fara bayanin ranar farko na fara yakin, a yayinda wani jami’in kasar yake cewa, sabon shugaban addinin kasar ya ki amincewa da tayin sassauta rikicin, da wata kasa mai shiga tsakani ta gabatar…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal
Published: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal
Published: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A SenegalPublished: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Senegal, masu goyon bayan a kafa dokoki masu tsanani kan ‘yan luwadi da madugo a kasar, sunyi musayar ra’ayi kan yadda za su kaddamar da gangami da neman goyon bayan jama’a da wata kungiya dake Amurka mai goyon bayan iyali irin na gargajiya, wacce take cewa luwadi barazana ce kan kiwon lafiyar jama’a, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon
Published: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon
Published: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji LebanonPublished: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Canada, da Faransa, da Jamus, da Italiya, jiya Litinin sukayi kira cewa tilas Isra’ila ta kaucewa “matakin tura sojoji cikin Lebanon,” saboda zai haifarda mummunar sakamako kan zamantakewa, kamar yadda suka fada a cikin wata sanarwa ta hadin guiwa da suka fitar. An jefa Lebnnon cikin yakin na gabas ta tsakiya ne ranar 2…

Ci Gaba Da Karatu “An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran
Published: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran
Published: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen IranPublished: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen da suke yankin Gulf da farko ba su goyi bayan Amurka ta kai hari kan Iran ba, amma yanzu suna kira da Amurka kada ta dakatar da yakin, ta yadda zata kyale gwamnatin da take Tehran da zata ci gaba da barazana ga kadarorin mai da tattalin arzikin da suka dogara akan su, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha
Published: March 16, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha
Published: March 16, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar RashaPublished: March 16, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Litinin, kasar Kenya ta ce ta cimma yarjejeniya da kasar Rasha cewa ‘yan Kenya baza su kara zuwa dan yiwa Rasha yaki ba, a yakin ta da take yi da Ukraine, bayan da yawan daukan ‘yan Afirka yaki, ya haifar da bacin rai a wasu kasashen na Afirka. Kenya tace an dauki fiye…

Ci Gaba Da Karatu “Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya
Published: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya
Published: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump BayaPublished: March 16, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da dama daka cikin kasashe ‘yan kawancen Amurka sun yi watsi da kiran da shugaba Donald Trump yayi na su aike da jiragen yaki mashigin ruwa na Hormuz, abinda ya janyo suka daga shugaban na Amurka, wanda ya Zargi kasashen na yamma da nuna rashin godiya bayan shafe shekaru ana mara musu baya. Daga cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 16, 2026 at 8:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yanzu yaki tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran ya shiga mako na uku, ba tare da wata alama karara ta tsagaita shi ba, abinda yayi sanadiyyar rufe mashigin ruwa na Hormuz, inda ta nan ne ake jigilar Kashi 20 cikin 100 na man fetur da gas na duniya. Wannan yasa farashin man fetur da sauran makamashi…

Ci Gaba Da Karatu “Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo
Published: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo
Published: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A CongoPublished: March 16, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Jamhuriyar Congo an kada kuri’a a zaben shugaban kasa ranar Lahadi, wanda ake sa ran zai tsawaita wa’adin mulkin shugaba Denis Sassou Nguesso, daya daga cikin shugabannin Afirka da suka fi dadewa akan karagar mulki, duk kuwa da cewar mutane basu fito da yawaba don kada kuri’unsu. Sassou na fuskantar wani kalubale daga abokan…

Ci Gaba Da Karatu “Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
Published: March 14, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
Published: March 14, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rwanda Zata Janye Dakaru Daga MozambiquePublished: March 14, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Rwanda ta ce zata janye dakarun ta daga yankin Cabo Delgado na kasar Mozambique, inda suke taimakawa wajen dakile hare-haren ‘yan ta’adda, idan kokarin nata baya samun goyon baya na tallafin kudade daga kasashen waje. Dakarun da aka aike su tun shekarar 2021 bayan da Mozambique ta bukaci hakan, sun taimaka wajen kawo kwanciyar…

Ci Gaba Da Karatu “Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 15 16 17 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki Najeriya
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi Labarai
  • FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya Najeriya
  • Trump Yace Kawayen Amurka A Kungiyar NATO Basa Goyon Bayan Su Afrika
  • Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan Afrika
  • Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal Afrika
  • Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.