Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
A hukumance kasar Gabon ta bukaci wani shiri daga asusun bada lamuni na duniya, matakin da zai taimaka wajen daidaita kudaden kungiyar OPEC ta Afrika ta tsakiya da kuma karfafa gaskiya, kamar yadda mai magana da yawun asusun ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba. A ranar Juma’a ne IMF ta…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF” »

