Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun ComorosPublished: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tsinto gawarwakin mutane 17 a cikin wani kwalekwale dauke da ‘yan gudun hijira a bakin tekun Comoros, a cewar ministan cikin gida na tsibirin dake tekun India Mohamed Ahamada. Hukumomi sun ce suna ganin ‘yan gudun hijiran na kokarin isa Mayotte, yankin rainon Faransa dake tsakanin Mozambique da Madagascar. Mohamed Ahmada yace mutanen 30…

Ci Gaba Da Karatu “An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros” »

Labarai, Sauran Duniya

Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A MalawiPublished: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Malawi tace a yau Alhamis a kalla mutane 13 ne suka rasa rayukan su bayan da aka shafe kwanaki 4 ana tafka ruwan sama da yayi sanadiyyar ambaliyar ruwa a fadin kasar. Ma’aikatar kula da ayyukan agajin gaggawa da matsalolin ibtila’i tace ta samu rahotanni daga 16 cikin 36 na majalisun kasar. Zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi” »

Labarai, Sauran Duniya

An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin NiameyPublished: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da Idin karamar Sallah a birnin Niamey dake kasar Nijar. Yau Alhamis, rana ce al’umar Jamhuriyar Nijar ke bukukuwan karamar Sallah.

Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar SankaraPublished: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Birtaniya za ta fara rarraba allurar rigakafin cutar sankarau (meningitis) ga ɗalibai a wata jami’a a kudu maso gabashin Ingila, bayan wani barkewar cutar da ba a taɓa ganin irinsa ba ya kashe mutane biyu, yayin da yawan sabbin masu kamuwa ya karu zuwa 20. Hukumar tsaron lafiya ta Birtaniya (UK Health Security Agency) ta…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara” »

Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai A Amurka Ya TashiPublished: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen man fetur a Amurka ya tashi, idan aka kwatanta da na Brent wanda yanzu tashin shi mafi girma cikin shekaru 11 a jiya Laraba, yayin da hare-hare kan cibiyoyin mai a Gabas ta Tsakiya suka ɗaga farashin ma’aunin duniya (Brent), yayin da ƙarin samar da mai a Amurka ke shirya ƙara fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin PalasdinawaPublished: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar agajin gaggawa ta Falasɗinu (Palestinian Red Crescent) ta ce jami’an ceton gaggawa suna kula da mutanen da suka ji rauni sakamakon tarkacen makamai a yankin kogin Jordan da ake mamaye (West Bank) a daren jiya Laraba, yayin da Iran ke harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila. Ta ce wani hari ya kashe aƙalla mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar ParsPublished: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta kashe ministan leƙen asirin Iran yayin da take ci gaba da yaƙin neman kai hari kan manyan shugabannin Jamhuriyar Musulunci, kuma an ruwaito cewa ta kai hari kan wata tashar iskar gas ta teku mallakar Iran a jiya Laraba, yayin da yaƙin ke ƙara matsa lamba kan tushen tattalin arzikin makamashi. Iran ta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
Published: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
Published: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa IranPublished: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne kungiyar kwallon kafar mata ta Iran ta tsallaka kan iyakar Turkiyya zuwa Iran domin kammala tattaki na dawowa daga kasar Ostiraliya, bayan da wasu mambobi biyar suka janye neman mafakar da suka yi a can. Ostiraliya ta ba da bizar jin kai ga ‘yan wasa shida da wani ma’aikacin tallafi daya…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Wasanni

Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja BaPublished: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsayin Iran na kera makaman Nukiliya ba zai canja ba sosai, Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya shaida wa Al Jazeera a wani jawabi da kafafen yada labaran Iran suka gabatar a ranar Laraba, yana mai gargadin cewa har yanzu sabon shugaban bai fito fili ya bayyana ra’ayinsa kan lamarin ba. Tsohon Jagoran juyin…

Ci Gaba Da Karatu “Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A IranPublished: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Larabar ne aka kai hari kan babbar tashar iskar gas ta Pars a kasar Iran, wannan shine karon farko na kai hari kan kayayyakin makamashin Iran a mashigin tekun Fasha tun fara yakin Amurka da Isra’ila, lamarin da ya sa Tehran ta gargadi makwabtanta cewa za a kai hari kan na’urorin makamashin nasu…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 14 15 16 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka Afrika
  • ‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine Afrika
  • Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran Afrika
  • Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo Afrika
  • Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
  • Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya Afrika
  • Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.