Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi
Ƙasar Mauritius ta bayyana a ranar Laraba cewa za ta fara ɗaukar matakan rage amfani da makamashi, yayin da babban birnin South Sudan wato Juba zai fuskanci raba wutar lantarki lokaci-lokaci, yayin da ƙasashen Afirka ke fama da ƙarancin man fetur sakamakon rikicin Iran da ya kawo cikas ga samar da mai a duniya. Ƙasar…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi” »

