Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Posted on March 3, 2026March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026
Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar NejaPublished: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Jam’iyyar APC Mai Mulki a Najeriya tarantsar da sabbin Shugaban ta a Jihar Neja dake Arewa Maso tsakiyar kasar, Akasarin wadanda ke rike da shugaban cin Jam’iyyar ne aka sake rantsarwa saboda yin sulhu a tsakanin masu Neman Shugaban cin APC a Jihar Neja, Alhaji Aminu Musa Bobi shine aka sake rantsarwa a matsayin sabon…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya ShekaPublished: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime ministan kasar Senegal Ousmane Sonko ya ce a shirye yake da ya sauya shekar jam’iyya ta gwamnati ya koma jam’iyyar adawa idan shugab Bassirou Diomaye Faye ya karkata daga manufar jam’iyyar. Ana zaman zullumi a kasar bayan da aka samu tashin hankali a jami’o’i, da kuma doguwar magana tare da asusun bada lamuni na…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC
Published: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC
Published: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APCPublished: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Adamawa, Umaru Fintiri, ya sanar da komawarsa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), matakin da ya ƙara wa jam’iyyar ta Bola Ahmed Tinubu ƙarfi da tasiri a jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne cikin wani jawabi da ya gabatar a ranar Juma’a, inda ya ce ya ɗauki wannan mataki ne bisa la’akari da muradun…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi
Published: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi
Published: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin AzumiPublished: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta a Najeriya wato INEC ta sanya ranar 16 ga Janairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen Shugaban Ƙasa da na ‘yan Majalisar Tarayya. Haka kuma, hukumar ta ayyana ranar 6 ga Fabrairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen gwamnonin jihohi da na ‘yan Majalisun Dokokin…

Ci Gaba Da Karatu “INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi” »

Najeriya, Siyasa

Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa
Published: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa
Published: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin MulkinsaPublished: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, masu gabatar da kara a gaban babbar kotun kasa da kasa mai hukunta laifuffukan yaki, sun gayawa kotun cewa tsohon shugaban Phllipines Rodrigo Duterte, shine “jigo” a kisan dubban mutane lokacin mulkinsa, a lokacin da suke matsa kaimi na ganin an ci gaba da shari’ar sa. Masu gabatar da kara a gaban kotun…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki
Published: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki
Published: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai MulkiPublished: February 23, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gidan talabijin na KCNA, na kasar Koriya Ta Arewa, ya ruwaito cewa, jam’iyya mai Mulki ta kasar Koriya ta Arewa ta sake zaben shugaban kasar Kim Jong Un a matsayin babban sakataren jam’iyyar a rana ta hudu na taron majalisar wakilan kasar a ranar Lahadi. A cikin wani rahoto na jinjinawa, ta yabawa Kim da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu
Published: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu
Published: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A KotuPublished: February 21, 2026 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, ranar juma’a yace ya kamata a gurfanar da hambararren shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro a kasar sa, ba a wata kasa daban ba. A farkon shekarar nan ne dakarun Amurka suka cafke Maduro a fadar sa dake Caracas, babban birnin kasar, suka kai shi birnin New York,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Brazil: Yakamata Amurka Ta Gurfanar Da Shugaban Venezuela A Kotu” »

Afrika, Amurka, Siyasa

An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya
Published: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya
Published: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar TunisiyaPublished: February 21, 2026 at 4:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kotu a kasar Tunisia ta aike da wani dan majalisa gidan wakafi har zuwa wata takwas saboda wallafe-wallafen da ya yi a kafofin sada zumunta na batanci ga shugaban kasar Kais Saied. Dan majalisar mai suna Ahmad Saidani, wanda da yake goyon bayan shugaban kasar, ya sauya ra’ayin sa, inda ya zargi shugaban kasar da…

Ci Gaba Da Karatu “An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya” »

Afrika, Siyasa

Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo
Published: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo
Published: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar OndoPublished: February 19, 2026 at 2:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutum biyu sun mutu a wani rikici yayin zaɓen shugabannin APC a Ondo Rundunar ‘yan sanda ta jihar Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum biyu tare da jikkata wasu uku sakamakon rikicin da ya ɓarke a taron zaɓen shugabannin mazabu na jam’iyyar APC a Idanre. Mai magana da yawun rundunar, Abayomi Jimoh, ya ce lamarin…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo” »

Najeriya, Siyasa, Tsaro

Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe
Published: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe
Published: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar ZabePublished: February 18, 2026 at 6:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya sanya hannu kan sabuwar dokar zaɓe Shugaban Kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe ta shekarar 2022, da aka yi wa garambawul zuwa ta shekarar 2026. Hakan ya biyo bayan amincewar Majalisar Dokoki ta Ƙasa da kudurin dokar a ranar Talata, bayan shafe watanni ana muhawara da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe” »

Najeriya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi Labarai
  • An Kai Hari Da Jirgi Mara Matuki A Kusa Da Matatar Mai Din Kasar Sundan Afrika
  • Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama Labarai
  • Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon Afrika
  • Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
  • Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.