Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu
Ranar Alhamis 7 ga watan Mayu ne, Mataimakin Shugaban Najeriya Kashim Shettima ya kaddamar da neman takarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a hukumance ga uwar jam’iyyar APC ta kasa. A wani gagarumin taro da aka gudanar a dakin taro na *Bola Ahmed Tinubu International Conference Centre* Mataimakin ya jagoranci mambobin jam’iyyar da suka hada da…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Shiga Takara Wa’adi Na Biyu” »

