Sanata Sa’idu Alkali Ya Kaurace Wa Zaben Fidda Gwani
Sanata Sa’idu Ahmed Alkali ya sanar da kauracewa shiga zaɓen fidda gwani na gwamnan jihar Gombe ƙarƙashin jam’iyyar APC, wanda aka shirya gudanarwa ranar Alhamis 21 ga watan Mayun 2026. A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Umar Alkali Jibrin ya fitar, Sanatan ya ce ya ɗauki matakin ne sakamakon…
Ci Gaba Da Karatu “Sanata Sa’idu Alkali Ya Kaurace Wa Zaben Fidda Gwani” »

