Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar KwaraPublished: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Kashim Shettima, ya ziyarci jihar Kwara bayan wani mummunan hari da aka kai ƙauyen Woro wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 75. Ziyarar ta biyo bayan umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, wanda ya yi Allah wadai da harin tare da bayar da umarnin ɗaukar matakan tsaro na gaggawa domin…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi
Published: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi
Published: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan TallafiPublished: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan gwagwarmaya da suka shirya jerin gwanon jiragen ruwa dauke da tallafin abinci da magunguna zuwa Gaza a bara, wadanda Isra’ila ta hana su kai tallafin suna shirin za su sake gwada daukar matakin a bana ma. Suna sa ran jiragen ruwan da zasu shiga tattakin su ninka na bara dauke da ma’aikatan kiwon lafiya…

Ci Gaba Da Karatu “Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A ShiyarPublished: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa (NSGF) kuma Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi Allah wadai da ƙaruwar hare-hare da kashe kashen da ake yi kwanan nan a sassan jihohin Kwara, Katsina da Benue, yana mai bayyana su a matsayin abin takaici, rashin hankali kuma cin zarafi kai tsaye ga al’ummar ƙasa baki ɗaya….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A NajeriyaPublished: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A NajeriyaPublished: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yan bindiga sun hallaka mutane 162 a hare-hare da suka kai kauyuka a yammacin Nigeria, a cewar wani dan majalisa. Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni a watanni baya-bayannan. An kai harin ne kauyukan Woro da Nuku a jihar Kwara da daren ranar Talata, a cewar dan majalisa me wakiltar yankin, Muhammad Umar Bio….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Published: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman KisanganiPublished: February 4, 2026 at 9:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Shugaban kungiyar ‘yan tawayen AFC da M23 Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ya wallafa a shafin sa na sada zumunta cewa sune suka kai harin jirgi mara matuki na drone a filin jirgin saman Kisangani dake arewa maso gabashin kasar. Gwamnatin Lardin Tshopo, inda garin na Kisangani yake, ta ce jiragen drone shake da bama bamai sun…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanciPublished: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Amurka ta Aike da rundunar sojoji zuwa Nigeria, a cewa janar din sojan da ke kula da harkokin sojin Amurka a Afirka ranar Talata. Wannan shine lokaci na farko da Amurkan ta sanar akwai dakarun ta a kasar tun bayan harin da ta kai ranar 25 ga Watan Disambar bara. Shugaba Donald Trump ya bada…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci” »

Amurka, Najeriya, Tsaro

Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka
Published: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa MatukaPublished: February 3, 2026 at 10:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masar ta jibge gogaggun jiragen yaki da basu da matuka da aka fi sani da drones da turanci, daga Turkiyya a wani karamin tashar jirgin sama mai nesa daga kan iyakarta kudu maso yammacin kasar, mataki da yake nuna ana zafafa yakin basasar da ake yi a Sudan, wadda ke nuna cewa makwabciyar Sudan din…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka” »

Afrika, Tsaro

An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Published: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Published: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban KotuPublished: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu gabatar da kara sun gabatar da takarda gaban kotu yau, inda suke zargin mutane 9 da alhakin kai hari a kauyen Yelwa dake jihar Benue a Nigeria, a watan Yunin bara, da yayi sanadiyyar rayuka 150. A karar da aka gabatar gaban babbar kotu a Abuja, An yi zargin wadanda ake tuhuma da cewa…

Ci Gaba Da Karatu “An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu” »

Najeriya, Tsaro

Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan BindigaPublished: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Jami’ar tarayya ta Kashere da ke jihar Gombe sun karyata rahotannin kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ‘yan bindiga sun kai hari jami’ar, inda ta bayyana labarin a matsayin ƙarya. A cikin wata sanarwa da jami’ar yada labarai, Janet Ezekiel, ta sanya wa hannu, jami’ar ta ce babu wani hari da ya faru,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga” »

Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 29 30 31 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
  • Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
  • Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025 Labarai
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta Afrika
  • Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
  • Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.