Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da HankaliPublished: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasarln Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya yi gargaɗi mai tsanani ga masu aikata laifuka da ke tayar da hankalin al’umma a faɗin ƙasar, inda ya ce za su fuskanci ƙarfin sojoji matuƙar ba su tuba daga munanan ayyukansu ba. Fiye da sojojin musamman dubu ɗaya (1,000) ne aka ƙara tura wa…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali” »

Najeriya, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar FilatoPublished: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun hallaka mutane 7 a wani hari da suka kai cikin dare wajen hakar ma’adanai a jihar Filato da ke Najeriya, a cewar wata kungiyar matasa da wani jami’in jihar a ranar juma’a. Kungiyar matasa ta Berom Youth Moulders Association ta ce, an kashe mutanen ne da shekarun su ya kama daga…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato” »

Najeriya, Tsaro

Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno
Published: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno
Published: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A BornoPublished: January 22, 2026 at 8:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu majiyoyin tsaro a Najeriya sun ce an kashe sojoji akalla 8, aka raunata wasu 50 a lokacin da ‘yan ta’addan kungiyar Boko Haram suka kai farmaki a kan wani sansanin sojoji dake jihar Borno. Majiyoyin suka ce ‘yan bindigar na Boko Haram sun isa a kan babura da motoci masu sulke a ranar litinin….

Ci Gaba Da Karatu “Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno” »

Tsaro

Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa
Published: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa
Published: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026
Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin GwiwaPublished: January 22, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

A halin da ake ciki, Kasar Spain ta yi kira ga Tarayyar Turai da ta dauki matakan kirkiro rundunar sojojin hadin guiwa ta Kasashen Tarayyar Turai, domin ta zamo hannunka mai sanda ga duk wani mai neman nuna musu yatsa. Ministan harkokin wajen Spain, Jose Manuel Albares ya fada ranar laraba cewa ya kamata kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa” »

Labarai, Tsaro

Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci
Published: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Posted on January 22, 2026January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci
Published: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026
Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar MotociPublished: January 22, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 22, 2026

Gwamnatin jihar Gombe ta bai wa Ƙungiyar Maharba da Ƙungiyar Yan Sintiri ta Najeriya (VGN) motoci na aiki, a wani mataki na ƙarfafa ayyukan tsaro da kuma inganta tsaron al’umma a faɗin jihar. Tallafin ya haɗa da bai wa Ƙungiyar Maharban jihar Gombe motoci biyu kirar Toyota Hilux, ƙarƙashin jagorancin Alhaji Rabiu Baushe (Baushen Gombe),…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci” »

Labarai, Tsaro

Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan
Published: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A SudanPublished: January 21, 2026 at 6:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hare -hare da jiragen drone sun hallaka fararen hula da dama a ciki da wajen al-Obeida da ke kwaryar kasar Sudan, yayin da kazamin yakin basasasar da ake ta fafatawa a kasar ya kara kutso kai cikin birnin da sojoji ke iko, a cewar mazauna wurin. Al- Obeida ta kasance daya daga cikin muhimman biranen…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan” »

Labarai, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Published: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu GarkuwaPublished: January 21, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an tsaro a Nigeria sun yi nasarar kubutar da mutane 62 da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su, a wasu hare-hare da suka kai jihohin Kebbi da Zamfara, a yunkurin su na dakile barazanar ‘yan ta’addan a arewa maso gabashin kasar, a cewar sojojin a ranar laraba Mai magana da yawun sojojin laftanal kanal…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa” »

Najeriya, Tsaro

Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta
Published: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar TaPublished: January 21, 2026 at 5:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

kasar Turkiyya na gudanar da bincike game da kona tutar ta a yayin da wasu kungiyar kurdawa ke zanga-zanga a wajajen iyakar ta da kasar Sham, a daidai lokacin da sojojin Sham ke gwabza fada da dakarun kurdawa. Dakarun sojin Sham sun kara zurfafawa cikin wuraren da kurdawa ke rike da madafun iko ranar Talata,…

Ci Gaba Da Karatu “Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta” »

Tsaro

Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi
Published: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan DorayiPublished: January 20, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta jagoranci shigar da ƙara kan kisan gillar da aka yi wa wata matar aure da ƴ aƴanta shida a unguwar Dorayi Chiranchi da ke birnin Kano, lamarin da ya jefa al’ummar jihar cikin alhini da girgiza. Gwamnatin ta bayyana kisan a matsayin mummunan aiki na rashin tausayi da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi” »

Tsaro

Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Published: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026

Posted on January 19, 2026January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Published: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026
Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin UviraPublished: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026

Sojojin kasar Congo da wasu dakarun ‘yan tawaye masu marawa gwamnati baya sun kara shigowa yankin gabashin garin Uvira, a cewar mazauna garin ranar Litinin, wata daya kacal bayan da ‘yan tawayen M23, da Rwanda ke marawa baya suka mamaye garin, abin da ya wargaza kokarin kawo zaman lafiya da shugaban Amurka Donald Trump ke…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira” »

Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 31 32 33 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway Afrika
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
  • Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu Afrika
  • Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba Afrika
  • Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf Afrika
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.