Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno
Published: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno
Published: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin BornoPublished: January 19, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojojin sama a Nigeria sun yin nasarar lalata jiragen kwale-kwale 10, tare da hallaka ‘yan ta’adda 40, dake shirin kai hare-hare a jihar Borno, a cewar sojojin a jihar ranar Lahadi. Wannan na daya daga cikin samamen da sojojin ke kaiwa yankunan da ke kewaye da kogin Chadi don dakile shirin ‘yan ta’adda. Mai magana…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno” »

Najeriya, Tsaro

FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya
Published: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 18, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya
Published: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A  Wata ƊayaPublished: January 18, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Mutane 38 Sun Mutu, 218 Sun Jikkata a Wata Ɗaya Sakamakon Hatsarurrukan Mota. Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa, FRSC, reshen jihar Gombe, ta ce ta samu rahoton hatsarurrukan mota 38 tsakanin ranar 15 ga Disamba, 2025, zuwa 15 ga Janairu, 2026. A cewar hukumar, hatsarurrukan sun shafi motoci 74 tare da shafar mutane 345, Daga…

Ci Gaba Da Karatu “FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya” »

Najeriya, Tsaro

Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai
Published: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar MatakaiPublished: January 17, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daukan tsauraran matakai da hukumomin kasar Iran sukayi kan masu zanga-zanga ya shawo kan abun, hargitsi ya dan lafa a yanzu, a cewar mazauna wajen ranar Jumu’a, yayin da kafar talabijin ta kasar ta ruwaito cewa an sake yin Kamen mutane. Shugaban Amurka Donald Trump ya sha barazanar kai wa masu zanga-zanga dauki idan aka…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai” »

Labarai, Tsaro

‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato
Published: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Posted on January 17, 2026January 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato
Published: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026
‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar SakkwatoPublished: January 17, 2026 at 10:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 18, 2026

Mutane na ci gaba da tserewa daga gidajen su a kauyukan da ke jihar Sokoto sakamakon barazanar da ‘yan ta’adda suke musu. Al’ummar karamar hukumar Isa sun koka kan yadda hare-haren ‘yan ta’addar yayi tsamari, tun bayan da shugaban wata kungiyar ‘yan ta’adda ya yi barazanar hallaka mazauna kauyen Tidibali, da yake zargin sun yi…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato” »

Tsaro

Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Published: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Published: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin MutanePublished: January 16, 2026 at 10:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Libya zata gurfanar da wani dan kungiyar ‘yan ta’adda da ake zargin sa da hannu a wani kabari da aka gano gawawwakin mutane 25 don tuhumar sa da laifin fataucin mutane, a cewar ofishin Antoni janar na Libya ranar Jumu’a. A shafin sa na Facebook, ofishin ya ce an aike wanda ake tuhumar zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane” »

Tsaro

‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai
Published: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban AlbarusaiPublished: January 15, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a Habasha ko Ethiopia sunce sun kama dubban albarusai da Eritrea ta aikawa ‘yan tawaye a yankin Amhara, zargin da Eritean tayi watsi da shi a zaman kariya da Ethiopia ta zuka da nufin kafa hujjar ta afka yaki. Zargin da rundunar ‘Yansandan kasar Ethiopia tayi ya zafafa rikici tsakanin kasashen biyu, da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran
Published: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A IranPublished: January 14, 2026 at 5:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bukaci ‘yan Iran da su ci gaba da zanga-zanga, kuma su tuna da sunayen mutanen da ke gallaza musu, inda ya ce taimako na tafe, yayin da hukumomin Iran ke ci gaba da tsaurara matakai a kan su. Trump ya ce ya soke duk wata tattaunawa da jami’an Iran har…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran” »

Labarai, Tsaro

Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine
Published: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine
Published: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen UkrainePublished: January 13, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A safiyar talatan nan, Rasha ta auna hare hare kan manyan biranen ukraine biyu, har mutum daya ya rasa ransa, kamar yadda jami’an kasar ukraine suka fada kuma mutum daya ya rasa ransa sakamakon harin, ya gamu da ajali ne a birnin kharkiv dake arewa maso gabashin kasar. Shugaban kula da harkokin mulki na sojojin…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine” »

Tsaro

Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko HaramPublished: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Operation Hadin Kai (OPHK) sun ƙara zafafa hare-haren su kan mayakan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno, wanda ya haifar da gagarumar nasara a yaki da ta’addanci. A cewar sanarwar da jami’in hulɗa da manema labarai na Rundunar Haɗin Gwiwa a Arewa Maso Gabas, Laftanal Kanar Sani Uba ya fitar, dakarun sun tilasta…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram” »

Najeriya, Tsaro

An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya
Published: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Posted on January 10, 2026January 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya
Published: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026
An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A NajeriyaPublished: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana aniyarta ta sake ƙarfafa dakarun tsaron ƙasar, domin tunkarar matsalolin tsaro da ke addabar wasu sassa. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ne ya bayyana hakan a yayin taron addu’o’i na musamman da aka shirya domin dakarun tsaron ƙasa a Babban Masallacin Ƙasa da ke Abuja. Shettima ya yaba da jajircewa…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 32 33 34 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka Rayuka Sauran Duniya
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa Labarai
  • Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji Najeriya
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka Afrika
  • Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.