‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu
Rundunar ’Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da kama mutane hudu tare da kwato dabbobi masu yawa da ake zargin an sace su, a wani yunkuri na dakile satar dabbobi da fashin shanu a fadin jihar. A cewar kakakin rundunar, DSP Buhari Abdullahi, samamen ya gudana ne da hadin gwiwar ’yan sa-kai da mafarauta. A…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu” »

