Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu
Published: January 9, 2026 at 7:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu
Published: January 9, 2026 at 7:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin ShanuPublished: January 9, 2026 at 7:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da kama mutane hudu tare da kwato dabbobi masu yawa da ake zargin an sace su, a wani yunkuri na dakile satar dabbobi da fashin shanu a fadin jihar. A cewar kakakin rundunar, DSP Buhari Abdullahi, samamen ya gudana ne da hadin gwiwar ’yan sa-kai da mafarauta. A…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu” »

Tsaro

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari
Published: January 9, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari
Published: January 9, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola JariPublished: January 9, 2026 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Zaman Majalisar Tsaro da jihar ta Gudanar jihar Gombe ta Ayyana haramta sana’ar Sayar da ƙarafa ko kuma Jari Bola a fadin jihar. Amma Wani dottijo wanda ya shafe Shekaru fiye da hamsin a wannar sana’ar Malam Muhammadu Umaru Kalshingi Bawada, a zantawarsa da Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana a Gombe Aliyu Bala…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari” »

Tsaro

An Kama Maharan Bom Din Maiduguri
Published: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Maharan Bom Din Maiduguri
Published: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Maharan Bom Din MaiduguriPublished: January 7, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojoji sun kama ƙarin mutane 8 da ake zargi da hannu a harin bam na masallacin Borno Sojojin rundunar Operation Hadin Kai sun kama ƙarin mutane takwas da ake zargi da hannun su a harin bam da wani mai tayar da kai ya kai a wani masallaci da ke Maiduguri, jihar Borno. Wannan na zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Maharan Bom Din Maiduguri” »

Tsaro

Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya
Published: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya
Published: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026
Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin NajeriyaPublished: January 6, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 7, 2026

Babban hafsan sojin ƙasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya kai ziyarar girmamawa ga tsofaffin shugabannin ƙasa, Janar Ibrahim  Badamasi Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar, tare da ziyartar Gwamnatin jihar Neja, domin ƙarfafa haɗin gwiwar farar hula da sojoji da inganta tsaro. Ziyarorin, da suka gudana a Minna, sun nuna ƙudirin rundunar sojin ƙasa na…

Ci Gaba Da Karatu “Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya” »

Tsaro

Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Israela Sunkai Hari Kan FalatsinawaPublished: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojin Isra’iala sun kashe a kalla Palasdinawa 2, ciki har da yarinya karama, sannan suka jiwa wasu hudu raunuka, suma cikin su akwai yara, a wani hari na jirgin sama da suka kai Khan Younis, a kudancin zirin Gaza ranar Litinin, a cewar jami’ai a Nasser, babban asibitin birnin. Sojojin Isra’ila sun ce sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa” »

Tsaro

An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali
Published: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali
Published: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar MaliPublished: January 5, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun kai farmaki wajen hakar ma’adanin gwal na Morila a kasar Mali karshen makon da ya wuce, inda suka kona kayayyakin aikin, kuma suka yi garkuwa da ma’aikatan gurin guda bakwai, kamar yadda wani jami’i a ma’aikatar ma’adanai ta kasar ya shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali” »

Tsaro

An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda
Published: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda
Published: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar UgandaPublished: January 5, 2026 at 8:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin gwamnatin Uganda ta ce ta haramta yada rahotannin zanga-zanga, ko ‘ya mutsi da tada hankali kai tsaye a kafafen yada labarai, kafin gudanar da zabe, inda shugaba Yoweri Museveni ke neman zarcewa a mulkin da ya shafe shekaru 40 yana kai. Hukumomi sun tare daruruwan masu goyon bayan ‘yan hamayya kafin zaben da…

Ci Gaba Da Karatu “An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda” »

Tsaro

Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro
Published: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro
Published: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan TsaroPublished: January 5, 2026 at 8:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta ɗauki wassu sabin matakan tsaro masu ƙarfi don ƙarfafawa da inganta tsaro a faɗin jihar. Babban Lauyan Gwamnatin jihar kuma Kwamishinan Shari’a Barista Zubairu Muhammad Umar ne ya sanar da waɗannan matakai jim kaɗan bayan da Gwamna Inuwa Yahaya ya jagoranci babban taron Majalisar Tsaro…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami
Published: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai LinzamiPublished: January 5, 2026 at 5:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin dillancin labaran Koriya ta Arewa, ya ba da rahoton cewa ranar lahadi, kasar ta gudanar da gwajin harba makamai masu linzami masu tsananin gudu, a wani matakin auna irin karfin sojojinta da makamansu na kare kai. Shugaba Kim Jong Un, wanda ya sanya idanu wajen harba makaman, yace mataki ne mai matukar muhimmanci ga…

Ci Gaba Da Karatu “Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami” »

Tsaro

Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina
Published: January 4, 2026 at 2:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina
Published: January 4, 2026 at 2:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da KatsinaPublished: January 4, 2026 at 2:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Sojan Najeriya ta ce jiragen yaƙinta sun hallaka akalla ’yan bindiga 23 da ke tserewa daga jihar Kano zuwa jihar Katsina, a wani samame na haɗin gwiwa karkashin Operation Fansan Yamma. A cewar rundunar, samamen ya biyo bayan wani hari da ake zargin ’yan bindiga sun kai a daren 1 zuwa safiyar 2 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina” »

Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 33 34 35 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya Sauran Duniya
  • Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Kasar Afrika
  • Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
  • Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga Najeriya
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
  • Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
  • Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.