Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a
A Kasar Pakistan dubban mutane ne suka hallara ranar Asabar, domin jana’aizar mutane 33 wadanda suka halaka sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wani masallacin ‘yan shi’a lokacin jumma’a, an tsaurara matakan tsaro a birnin, kuma hukumomin kasar suka ce sun kama mutane hudu wadanda suka hakikance sun taimakawa wanda ya kai…
Ci Gaba Da Karatu “Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a” »

