Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sana’o’i

Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki
Published: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki
Published: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin ArzikiPublished: March 14, 2026 at 7:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’ai a Afirka suna gargadin cewa tashin goron zabbi da farashin mai yayi sakamakon yakin Iran, zaiyi kalubale ga manufofin tattalin arziki, kuma zaiyi illa ga a wasu muhiman sassa kamar hakar ma’adinai, wadda hakkan zai dagula farfadowar tattalin arzikin kasashe da suke nahiyar. Manyan bankuna a birane daga Accra zuwa Luanda suna ta rage…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar
Published: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Posted on March 12, 2026March 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar
Published: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026
Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A KasarPublished: March 12, 2026 at 10:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 13, 2026

Kasar Masar ta kayyade farashin burodi a gidajen burodi masu zaman kan su domin ta ragewa ‘yan kasar radadin hauhawar farashin kaya sakamakon yakin Iran. Tashin farashin kayayyaki yana kara tsamari sakamakon hauhawar farashin man fetur saboda yakin. Wannan ya sa Masar dole ta kara kudin man fetur, kuma masu nazari sun ce farashin zirga-zirga…

Ci Gaba Da Karatu “Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF
Published: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMFPublished: March 12, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A hukumance kasar Gabon ta bukaci wani shiri daga asusun bada lamuni na duniya, matakin da zai taimaka wajen daidaita kudaden kungiyar OPEC ta Afrika ta tsakiya da kuma karfafa gaskiya, kamar yadda mai magana da yawun asusun ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba. A ranar Juma’a ne IMF ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje
Published: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje
Published: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen WajePublished: February 21, 2026 at 5:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Ranar Jumu’a kotun kolin Amurka ta soke wasu harajin kayan fito da shugaba Donald Trump ya kakabawa kayan da ake shigo da su daga wasu kasashe. Kotun ta ce ya zarce gona da iri wajen yin amfani da dokar da aka tanada don ayyana dokar ta baci a kasa. Alkalan kotun kolin sun kasu…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje” »

Amurka, Sana'o'i

Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi
Published: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi
Published: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da AyyukanyiPublished: February 21, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar kasuwanci a kasar Afirka ta kudu ta ce ranar Juma’a zata kalubalanci rufe kamfanin sikari na Tongaat Hulett, inda ta yi gargadin za’a samu babban koma baya a fannin samar da ayyuka, noma da kuma masana’antar sikari ta kasar. Kamfanin na Tongaat Hulett mai shekaru 134, na daya daga cikin kamfanonin sikari mafi girma…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi” »

Afrika, Sana'o'i

Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma
Published: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma
Published: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta NomaPublished: February 17, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da wasu sabbin taraktocin noma guda 2,000 domin bunkasa aikin noma na zamani a fadin kasar tare da nufin noma sama da hekta miliyan 1.5 a duk shekara. Ministan Noma da Samar da Abinci, Abubakar Kyari, ne ya bayyana hakan yayin bikin kaddamar da shirin a ranar Litinin a Abuja, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i

Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano
Published: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano
Published: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A KanoPublished: February 15, 2026 at 1:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Muhalli ta Tarayyar Najeriya ta zaɓi jihar Kano domin aiwatar da shirin gwajin Bunƙasa Dabino da King Salman Humanitarian Aid and Relief Centre (KSrelief) ta gabatar. Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano, Dakta Dahir M. Hashim, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a Kano bayan karɓar baƙuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano” »

Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA
Published: December 16, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Posted on December 16, 2025December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA
Published: December 16, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025
Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRAPublished: December 16, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Attajirin dan kasuwa kuma Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, Dakta Aliko Dangote, ya kai ƙara gaban Hukumar ICPC yana neman a binciki Manajan Darakta Hukumar sanya ido kan hada-hadar Albarkatun Man fetur (NMDPRA), Farouk Ahmed, bisa zargin cin hanci da rashawa da rayuwa sama da ƙarfin albashin ma’aikacin gwamnati. Dangote ya yi zargin cewa Ahmed ya…

Ci Gaba Da Karatu “Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA” »

Najeriya, Sana'o'i

Posts pagination

Previous 1 … 3 4

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
  • Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya Ta Bawa Gwamnan Kebbi Mukamin Kyautata Harkar Kiwo Najeriya
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya Afrika
  • Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe Kiwon Lafiya
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran Amurka
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.