Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki
Jami’ai a Afirka suna gargadin cewa tashin goron zabbi da farashin mai yayi sakamakon yakin Iran, zaiyi kalubale ga manufofin tattalin arziki, kuma zaiyi illa ga a wasu muhiman sassa kamar hakar ma’adinai, wadda hakkan zai dagula farfadowar tattalin arzikin kasashe da suke nahiyar. Manyan bankuna a birane daga Accra zuwa Luanda suna ta rage…
Ci Gaba Da Karatu “Jami’ai A Afirka Sunce Tashin Farashin Mai Kalubale Ne Ga Tattalin Arziki” »

