Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sana’o’i

Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran
Published: March 26, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran
Published: March 26, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga IranPublished: March 26, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasar India ta sayi kayanta na farko na iskar gas daga hannun Iran cikin shekaru da dama, bayan da Amurka ta ɗan sassauta takunkumin da ta ƙaƙaba wa Tehran kan man fetur da sauran man da aka tace, kamar yadda bayanan LSEG da wasu majiyoyi uku daga masana’antar suka bayyana. India ta dakatar da sayen…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran” »

Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 4:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kungiyar dillalan mai a Kenya ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa daruruwan dillalan mai suna fuskantar karancin mai sakamakon yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya kara da cewa kamar kashi 20 cikin dari na dillalai ne suke Fuskantar matsalar, bayan da hukumar kayyade farashin mai ta tsaida farashi duk…

Ci Gaba Da Karatu “Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique
Published: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga MozambiquePublished: March 24, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ukraine ta nuna sha’awar sayen iskar Gas daga kasar Mozambique, kamar yadda shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada ranar Litinin, ganin fadi tashin da Kyivi ke yi na samun wadataccen makamashin, sakamakon hare haren da Rasha take kaiwa cibiyoyinta na samar da iskar gas din a cikin kasar. Kamin fara wannan yakin, Ukraine tana…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa
Published: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa
Published: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Zata Kara Mai Da Take HakowaPublished: March 24, 2026 at 6:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya zata iya kara mai da take hakowa da ganga dubu dari a kowace rana, na watanni masu zuwa, inji shugaban kamfaniin mai na Najeriya NNPC Bashir Bayo Ojulari. Najeriya tana hako danyen mai ganga milyan daya da dubu dari shida zuwa dari bakwai ako wace rana a bara, yanzu tana hankoron ta kai ganga…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Zata Kara Mai Da Take Hakowa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya
Published: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya
Published: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A KenyaPublished: March 23, 2026 at 7:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Kenya ranar Litinin tace tana samun karin fasinjoji a jiragen ta na Kenyan Airways sakamakon yakin Gabas ta Tsakiya, inda yawanci fasinjojin daga Turai ne Asia da Amurka. Yakin da Amurka da Isra’ila suke yi da Iran ya hargitsa zirga-zirgar jiragen sama na duniya, abinda ya jawo wasu kamfanonin jiragen kara kudi da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu
Published: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya KaruPublished: March 23, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Man da matatar mai ta Dangote ke fitarwa zuwa kasashen Afirka ya karu sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya, da ya haddasa cikas a samar da makamashi ta hanyoyin da aka saba shiga da fita da su. Bayanai daga kamfanin dake tantance tankokin dakon mai, Kpler ya nuna cewa dangogin danyen mai da suka hada da…

Ci Gaba Da Karatu “Man Da Matatar Dangote Take Fitarwa Zuwa Kasashen Afirka Ya Karu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi
Published: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi
Published: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara TashiPublished: March 23, 2026 at 10:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana sa ran farashin mai zai ƙara tashi a yau Litinin, bayan da ya rufe kasuwa kafin ƙarshen mako a mafi girman matsayinsa cikin kusan shekaru huɗu, sakamakon barazanar da Amurka da Iran suka yi na kai hari kan cibiyoyin makamashi, a cewar manazarta a jiya Lahadi. Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar a…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Yiwuwar Farashin Mai Zai Kara Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu
Published: March 21, 2026 at 7:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu
Published: March 21, 2026 at 7:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya KaruPublished: March 21, 2026 at 7:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

farashin man fetur ya tashi zuwa Kashi 35 cikin 100 a wannan makon bayan da Isra’ila ta kai hari kan mafi girman cibiyar gas ta Iran, yayin da ita kuma Iran din ta mai da martani wajen kai hari kan cibiyoyin makamashin makwabtan ta. Tarayyar Turai tayi kira ga ‘yan kungiyar ta da su cike…

Ci Gaba Da Karatu “Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu” »

Labarai, Sana'o'i

Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai
Published: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai
Published: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin MaiPublished: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanonin jiragen sama masu jigilar fasinja suna fama da karin farashin mai, yayinda yakin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya haddasa karancin mai, lamari da ya janyo wa masu balaguro karin kudin tafiye-tafiye, su kuma kamfanonin suke fama da hauhawar farashin mai saboda karancinsa. Nahiyar Afirka ce tafi fuskantar matsalar ta fuska biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai” »

Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa
Published: March 19, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa
Published: March 19, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin CocoaPublished: March 19, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu lasisin siyan cocoa a Ghana basu da isassun kudaden da zasu iya siya daga manoma duk da rage farashin da gwamnatin kasar tayi na cocoa, da ake yin alawar cakulet da shi, wasu majiyoyi a ma’aikatar suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Gwamnati ta rage farashin da a da ta kayyade da kusan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 Next

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi Afrika
  • Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran Afrika
  • Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga Najeriya
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro Labarai
  • Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
  • Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna Amurka
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
  • Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.