Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela
Published: February 4, 2026 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Colombia, Gustavo Petro, ya fadawa manema labarai na kasar sa cewa sun tattauna da shugaban Amurka Donald Trump, kan yiwuwar fitar da man fetur din Venezuela ta Colombia, yaki da fataucin miyagun kwayoyi da kuma musayar baki dake tsakanin Colombia da kasar Ecuador kan cinikayya da kwayoyi.

Shugabannin biyu sun sha sa’in sa da juna tun bayan da Trump ya fara wa’adin mulkin sa na biyu, inda da yayi ta zargin gwamnatin Petro da shigo da hodar ibilis Amurka ba tare da wata kwakkwarar hujja ba, ya kuma kakabawa shugaban na Colombia takunkumi, kuma ya yi barazanar daukan matakin soji.

Amma alaka me tsami tsakanin Shugabannin biyu tayi sanyi a watan da ya wuce, kuma sunyi mu’amala mai kyau a tattaunawar da suka yi jiya a fadar White House.

Labarai

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Tawayen Kasar Kwango Ne Suka Kai Hari Filin Jirgin Saman Kisangani
Next Post: Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand

Karin Labarai Masu Alaka

Anfara Kirga Kuri’a A zaben Kasar Guinea Labarai
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka
‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi Labarai
Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15 Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya Amurka
  • Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
  • Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika
  • Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali Afrika
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus Wasanni
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.