Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu
Published: December 2, 2025 at 9:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 2, 2025

Magoya Bayan Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Nice, Sunkai Hari Wa ‘Yan Wasansu.

Dan wasan gaba na Najeriya Terem Moffi da abokin wasansa na Ivory Coast Jérémie Boga sun fuskanci mummunan hari daga magoya bayan OGC Nice da suka fusata a ranar Lahadi da yamma bayan rashin nasarar da kungiyar ta samu a hannun Lorient da ci 3-1 a wasan mako na 14 na gasar Ligue 1,

Lamarin mai ban mamaki ya faru ne a wajen cibiyar horar da ‘yan wasan bayan da kungiyar ta dawo daga wasan waje.

A cewar rahotanni, an naushi Moffi a jiki da kuma kugu, an tofa masa yawu a kai, sannan aka yi masa cin zarafin wariyar launin fata, wanda hakan ya sa ‘yan wasan biyu suka fara shari’a kan wadanda suke da hanu cikin faruwar abun.

Harin ya nuna karuwar tashin hankali tsakanin kungiyar da magoya bayanta, tare da takaicin da ke ta’azzara sakamakon rashin kyawun sakamako.

A ranar Litinin da yamma, ƙungiyar Nice ta fitar da wata sanarwa a hukumance mai karfi tana Allah wadai da lamarin yayin da take nuna goyon baya ga ‘yan wasan da aka kai wa hari.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON)
Next Post: Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka

Karin Labarai Masu Alaka

CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya Wasanni
Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare Tsaro
  • Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina Tsaro
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
  • Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya Amurka
  • Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Hadakar Ta Da Amurka Wajen Yakar ‘Yan Ta’adda Najeriya
  • Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai Amurka
  • Kasar Ghana Ta Umarci ‘Yan Kasar Su Daina Zuba Jari A Kasashen Waje Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.