Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya
Published: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farin da ya addabi kasar Kenya tun shekarar 2022, yanzu ya yi tsamari, har ya kai ka yankunan da suke da yalwar ruwa.

Wannan farin ya sa makiyaya cikin mawuyacin hali, inda suka yi asararar dabbobin su da dama, sakamakon rashin wadatacciyyar ciyawa da ruwan sha.

Maria Katanga ‘yar kabilar Masaai, da yawanci suka dogara da kiwon dabbobi don samun abun dogaro, ta shaidawa manema labarai cewa, tun daga watan Agustan bara zuwa yanzu sun yi asarar shanu fiye da 100, da awaki 300 saboda fari, kuma dabbobin da suka rage musu duk sun konjame, ta yadda baza su iya samar da madara ba. Wannan kuma ya sa farashin shanun shima ya ragu.

Yanzu saniyar da ake saidawa shilling 60000 zuwa 70000 na kudin Kenya ya dawo shilling 5000.

Afrika, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar
Next Post: Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade Labarai
An Gano Wani Kurkukun Sirri Da Ake Azaftar Da Mutane A Kasar Libya Afrika
Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika
Afirka Ta Kudu Ta Bayyana Yadda Aka Yaudari ‘Yan Kasar Ake Tilasta Musu Ayyukan Bauta Afrika
Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
  • An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara Najeriya
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.