Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola Afrika
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika
Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco Wasanni
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya Ta Bawa Gwamnan Kebbi Mukamin Kyautata Harkar Kiwo Najeriya
‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Malaman Makaranta A Tilabery Afrika

Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka
Published: November 16, 2025 at 12:52 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka
Published: November 16, 2025 at 12:52 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin IyakaPublished: November 16, 2025 at 12:52 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Lebanon ta ce zata kai karar Isra’ila gaban Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, a saboda wata katangar da ta gina ta kankare a bakin iyakar kudancin Lebanon, wadda ta tsallake bakin iyakar da majalisar ta shata dake raba tsakanin kasashen biyu. Wannan iyakar da ake yi ma lakabi da Shudin Layi, MDD ce ta…

Ci Gaba Da Karatu “Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka” »

Labarai

Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza
Published: November 16, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza
Published: November 16, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A GazaPublished: November 16, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ruwan sama mai yawa na farko na hunturun bana, ya jefa mutanen dake zaune a cikin tantuna na sansanin Muwasi a zirin Gaza, cikin yanayin damuwa, yayin da suke kokarin neman hanyoyin magance ambaliyar ruwa mai tsananin sanyi da kuma rashin muhalli a bayan da aka shafe shekaru biyu ana yaki. Mazauna sansanin sun yi…

Ci Gaba Da Karatu “Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza” »

Labarai

Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai
Published: November 16, 2025 at 12:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai
Published: November 16, 2025 at 12:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da MaiPublished: November 16, 2025 at 12:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kasar Iran ta tabbatar a yau Asabar cewa dakarunta na juyin juya hali sun damke wani jirgin tanka da suka ce ya keta dokoki, wanda ke dauke da fetur a cikin tekun Gulf, wanda aka ce ya doshi kasar Singapore. A jiya jumma’a ne jami’an Amurka da majiyoyin tsaron zirga zirgar jiragen ruwa suka ce…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai” »

Labarai

‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke
Published: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke
Published: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye SukePublished: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Za’a buga wasan karshe tsakanin tawagar Super Eagles ta Najeriya da Leopards ta Jamhuriyar DR Congo. Super Eagles ta Najeriya za su fafata da Leopards DR Congo a ranar Lahadi a wani wasa mai cike da kalubale, inda ake sa ran Afirka za ta fafata a wasan share fage na gasar cin kofin duniya ta…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke” »

Wasanni

Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 11:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

Posted on November 15, 2025November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 11:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025
Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025Published: November 15, 2025 at 11:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

A kowace rana da karfe 9:30 na dare agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 8:30 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku labari.

Rediyo

Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

Posted on November 15, 2025November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025
Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025
Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025Published: November 15, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 16, 2025

Wannan shirin na yau wanda aka kaddamar da gidan Rediyon “Amurka Ke Magana.” A kowace rana da karfe 6:00 na safe agogon Najeriya, Nijar, Kamaru, da Chadi karfe 5:00 agogon GMT/Ghana muna gabatar da shirye-shiryen mu da suka hada da labarai, rahotanni da dumi-duminsu, don ilmantarwa, nishadantarwa, tare da fadakarwa. Kada ku bari a baku…

Ci Gaba Da Karatu “Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025” »

Rediyo

Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade
Published: November 13, 2025 at 11:57 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade
Published: November 13, 2025 at 11:57 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/NIGERIA-AND-SIERRA-LEONE-AS-ICPC-REVIEWES-ANNUAL-PERFORMANCE.mp3
Rediyo

Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro
Published: November 13, 2025 at 11:56 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro
Published: November 13, 2025 at 11:56 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/5-MOST-MALARIA-ENDEMIC-COUNTRIES-.mp3
Rediyo

Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024
Published: November 13, 2025 at 11:54 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024
Published: November 13, 2025 at 11:54 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/NIGERIAS-GDP-GREW-IN-THE-LASTQUARTER-OF-2024.mp3
Rediyo

IBB: Ba Shakka Abiola Ya Lashe Zaben Yuni 12
Published: November 13, 2025 at 11:49 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025

Posted on November 13, 2025November 15, 2025 By admin No Comments on IBB: Ba Shakka Abiola Ya Lashe Zaben Yuni 12
Published: November 13, 2025 at 11:49 PM | By: admin | Updated: November 15, 2025
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/IBB-CONFIRMS-ABIOLA-AS-WINNER-OF-JUNE-12-ELECTION.mp3
Rediyo

Posts pagination

Previous 1 … 150 151 152 Next

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
  • Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran Afrika
  • Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina Labarai
  • An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya Labarai
  • Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku Afrika
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.