Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
Published: April 14, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo yayi gargadin cewa akwai kasadar tsarin mulkin demokuradiyya yana kan rushewa a koma mulkin kama kariya, hakan yana kunshe ne a cikin wasikar da fadar Vatican ta fitar a ranar talata, kwana biyu bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika a shafin sada zumunta.

Papa Roma Leo, ba Amurke na farko da aka nada kan wannan mukami, a cikin wasikar da ya aikewa wani taro a fadar Vatican kan amfani da karfi a kasashe da suke bin tafarkin demokuradiyya, shugaban darikar katholikan yace tafarkin demokuradiyya zai ci gaba da wanzuwa muddin aka dora shi kan gaskiya.

Papa Roma Leo ya ci gaba da cewa, muddin tafarkin ya rasa wannan harsashi, akwai kasadar tsarin ya koma na karfafa, ko kuma babakere ta fuskar tattali arziki da fasaha.

Wasikar da fadar ta Vatican ta bayyana a yayinda Papa Roman yake ziyarar aiki na kwanaki 10 a kasashen Afirka hudu, kai tsaye bai ambaci sunan Amurka ko wata kasa mai bin tafarkin demokuradiyya ba.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
Next Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Karin Labarai Masu Alaka

Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine Labarai
An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa Labarai
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi Labarai
Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi Labarai
Gwamnatin Amurka Da Najeriya Sunyi Hadakar Inganta Asibiticin Kiristoci Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke Amurka
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
  • Gwamnatin Amurka Da Najeriya Sunyi Hadakar Inganta Asibiticin Kiristoci Amurka
  • Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai
  • Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC Najeriya
  • Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.