Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure
Published: January 27, 2026 at 10:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, shugaban Amurka Donald Trump, da Gwamnan jihar Minnesota Tim Waltz, duk sun yi sassauci a lafuzzan su, bayan da suka zanta ta wayar tarho, game da matakan korar bakin haure a jihar, a misali da aka gani cewa duka sassan biyu suna neman mafita daga muzurai da suke yi game da aiwatar da dokar korar bakin haure ko ‘yan gudun hijira, wadda zuwa yanzu yayi sanadiyyar kashe farar hula biyu wadanda Amurkawa ne.

A wani mataki na nuna sassaucin, wani jami’i a gwamnatin Trump ya tabbatar da cewa, babban jami’in harkokin shige da fice Gregory Bovino, wadda ‘yan jam’iyar democtats da masu raji suke matukar sukar sa, da wani jami’in hukumar duka zaje birnin Minneapolis.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka
Next Post: Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi

Karin Labarai Masu Alaka

Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke Amurka
Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda Nijar Amurka
Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa Amurka
Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana Amurka
Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka Amurka
  • Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
  • Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare Tsaro
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
  • Ministan Sadarwan Kasar Uganda Yayi Allah Wadai Da Kaiwa Bobi Wine Hari Afrika
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
  • Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.